# ha/gumi.xml.gz
# sw/barwani.xml.gz


(src)="s1.1"> Da sũnan Allah , Mai rahama , Mai jin ƙai .
(trg)="s1.1"> KWA JINA LA MWENYEZI MUNGU MWINGI WA REHEMA MWENYE KUREHEMU .

(src)="s1.2"> Godiya ta tabbata ga Allah , Ubangijin halittu ;
(trg)="s1.2"> Sifa njema zote ni za Mwenyezi Mungu , Mola Mlezi wa viumbe vyote ;

(src)="s1.3"> Mai rahama , Mai jin ƙai ;
(trg)="s1.3"> Mwingi wa Rehema Mwenye Kurehemu ;

(src)="s1.4"> Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako .
(trg)="s1.4"> Mwenye Kumiliki Siku ya Malipo .

(src)="s1.5"> Kai muke bauta wa , kuma Kai muke neman taimakonKa .
(trg)="s1.5"> Wewe tu tunakuabudu , na Wewe tu tunakuomba msaada .

(src)="s1.6"> Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya .
(trg)="s1.6"> Tuongoe njia iliyo nyooka ,

(src)="s1.7"> Hanyar waɗanda Ka yi wa ni 'ima , ba waɗanda aka yi wa fushi ba , kuma ba ɓatattu ba .
(trg)="s1.7"> Njia ya ulio waneemesha , siyo ya walio kasirikiwa , wala walio potea .

(src)="s2.1.0"> A. L ̃ .
(src)="s2.1.1"> M ̃ .
(trg)="s2.1"> Alif Lam Mim .

(src)="s2.2"> Wãncan ne Littãfi , bãbu shakka a cikinsa , shiriya ne ga mãsu taƙawa .
(trg)="s2.2"> Hiki ni Kitabu kisichokuwa na shaka ndani yake ; ni uwongofu kwa wachamungu ,

(src)="s2.3"> Waɗanda suke yin ĩmãni game da gaibi , kuma suna tsayar da salla , kuma daga abin da Muka azurta su suna ciyarwa .
(trg)="s2.3"> Ambao huyaamini ya ghaibu na hushika Sala , na hutoa katika tuliyo wapa .

(src)="s2.4"> Kuma waɗanda suke yin ĩmãni da abin da aka saukar zuwa gare ka , da abin da aka saukar daga gabãninka , kuma game da Lãhira suna yin yaƙĩni .
(trg)="s2.4"> Na ambao wanayaamini yaliyo teremshwa kwako , na yaliyo teremshwa kabla yako ; na Akhera wana yakini nayo .

(src)="s2.5"> Waɗannan suna kan shiriya , daga Ubangjinsu , kuma waɗannan su ne mãsu cin nasara .
(trg)="s2.5"> Hao wapo juu ya uwongofu utokao kwa Mola wao Mlezi , na hao ndio walio fanikiwa .

(src)="s2.6"> Lalle ne waɗanda suka kãfirta daidai ne a kansu , shin kã yi musu gargaɗi kõ ba ka yi musu gargaɗi ba , ba zã su yi ĩmãni ba .
(trg)="s2.6"> Hakika wale walio kufuru ni sawa kwao ukiwaonya au usiwaonye , hawaamini .

(src)="s2.7"> Allah Ya sa hãtimi a kan zukãtansu , da a kan jinsu , kuma a Kan ganin su akwai wata yãna ; kuma suna da wata azãba mai girma .
(trg)="s2.7.0"> Mwenyezi Mungu amepiga muhuri juu ya nyoyo zao na juu ya masikio yao , na juu ya macho yao pana kifuniko .
(trg)="s2.7.1"> Basi watapata adhabu kubwa .

(src)="s2.8.0"> Kuma akwai daga mutãne wanda yake cewa : " Mun yi imani da Allah kuma da Yinin Lãhira . "
(src)="s2.8.1"> Alhãli kuwa su ba muminai ba ne .
(trg)="s2.8"> Na katika watu , wako wasemao : Tumemwamini Mwenyezi Mungu na Siku ya Mwisho , wala wao si wenye kuamini .

(src)="s2.9"> Suna yaudarayya da Allah da waɗanda suka yi ĩmãni , alhãli bã su yaudarar kõwa fãce kansu , kuma bã su sakankancẽwa !
(trg)="s2.9"> Wanatafuta kumdanganya Mwenyezi Mungu na wale walio amini , lakini hawadanganyi ila nafsi zao ; nao hawatambui .

(src)="s2.10.0"> A cikin zukãtansu akwai wata cũta .
(src)="s2.10.1"> Sai Allah Ya ƙãramusu wata cũta , kuma suna da azãba mai raɗaɗi sabõda ãbin da suka kasance suna yi na ƙarya .
(trg)="s2.10.0"> Nyoyoni mwao mna maradhi , na Mwenyezi Mungu amewazidishia maradhi .
(trg)="s2.10.1"> Basi watakuwa na adhabu chungu kwa sababu ya kusema kwao uwongo .

(src)="s2.11"> Kuma idan aka ce musu : " Kada ku yi ɓarna a cikin ƙasa , " sukan ce : " Mũ mãsu kyautatawa kawai ne ! "
(trg)="s2.11.0"> Na wanapo ambiwa : Msifanye uharibifu ulimwenguni .
(trg)="s2.11.1"> Husema : Bali sisi ni watengenezaji .

(src)="s2.12"> To , lalle ne su , sũne mãsu ɓarna , kuma amma bã su sansancewa .
(trg)="s2.12"> Hakika wao ndio waharibifu , lakini hawatambui .

(src)="s2.13.0"> Kuma idan aka ce musu : " ku yi ĩmãni kamar yadda mutãne suka yi ĩmãni , " sukan ce : " Zã mu yi ĩmãni ne kamar yadda wãwãye suka yi ĩmãni ? "
(trg)="s2.13.0"> Na wanapo ambiwa : Aminini kama walivyo amini watu .
(trg)="s2.13.1"> Husema : Tuamini kama walivyo amini wapumbavu ?

(src)="s2.13.1"> To , lalle ne su , sũ ne wãwãye , kuma amma bã su sani .
(trg)="s2.13.2"> Hakika wao ndio wapumbavu , lakini hawajui tu .

(src)="s2.14.0"> Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni , sukan ce : " Mun yi ĩmãni .
(trg)="s2.14.0"> Na wanapo kutana na walio amini husema : Tumeamini .

(src)="s2.14.1"> " Kuma idan sun wõfinta zuwa ga shaiɗãnunsu , sukan ce : " Lalle ne muna tãre da ku : Mu mãsu izgili , kawai ne . "
(trg)="s2.14.1"> Na wanapo kuwa peke yao na mashet'ani wao husema : Hakika sisi tu pamoja nanyi .
(trg)="s2.14.2"> Hakika sisi tunawadhihaki tu .

(src)="s2.15"> Allah Yana yin izgili gare su kuma Yana taimakon su a cikin ɓatarsu , suna ɗimuwa .
(trg)="s2.15"> Mwenyezi Mungu atawadhihaki wao na atawawacha katika upotofu wao wakitangatanga ovyo .

(src)="s2.16"> Waɗannan su ne waɗanda suka sayi ɓata da shiriya , sai fataucinsu bai yi rĩba ba , kuma ba su kasance masu shiryuwa ba .
(trg)="s2.16"> Hao ndio walio nunua upotofu kwa uwongofu ; lakini biashara yao haikupata tija , wala hawakuwa wenye kuongoka .

(src)="s2.17"> Misãlinsu shĩ ne kamar misãlin wanda ya hũra wuta , to , a lõkacin da ta haskake abin da yake gẽfensa ( na abin tsõro ) , Allah Ya tafi da haskensu , kuma Ya bar su a cikin duffai , bã su gani .
(trg)="s2.17"> Mfano wao ni kama mfano wa aliye koka moto , na ulipo tanda mwangaza wake kote kote Mwenyezi Mungu aliiondoa nuru yao na akawawacha katika giza , hawaoni .

(src)="s2.18"> Kurãme , bẽbãye , makãfi , sabõda haka bã su kõmõwa .
(trg)="s2.18"> Viziwi , mabubu , vipofu ; kwa hivyo hawatarejea .

(src)="s2.19.0"> Ko kuwa kamar girgije mai zuba daga sama , a cikinsa akwai duffai da tsãwa da walƙiya : suna sanyãwar yãtsunsu a cikin kunnuwansu dãga tsãwarwakin , dõmin tsõron mutuwa .
(trg)="s2.19.0"> Au ni kama mvua kubwa itokayo mbinguni , ina giza na radi na umeme ; wakawa wakitia vidole vyao masikioni mwao kwa ajili ya mingurumo , kwa kuogopa kufa .

(src)="s2.19.1"> Kuma Allah Mai kẽwayewane gã kãfirai !
(trg)="s2.19.1"> Na Mwenyezi Mungu amewazunguka makafiri .

(src)="s2.20.0"> Walƙiyar tana yin kusa ta fizge gannansu , ko da yaushe ta haskakã musu , sai su yi tafiya a cikinta , kuma idan ta yi duhu a kansu , sai su yi tsaye .
(trg)="s2.20.0"> Unakaribia umeme kunyakua macho yao .
(trg)="s2.20.1"> Kila ukiwatolea mwangaza huenda , na unapo wafanyia giza husimama .

(src)="s2.20.1"> Kuma dã Allah Yã so , sai Ya tafi da jinsu da gannansu .
(trg)="s2.20.2"> Na angelitaka Mwenyezi Mungu angeliondoa kusikia kwao na kuona kwao .

(src)="s2.20.2"> Lalle ne Allah a kan dukan kõme Mai ĩkon yi ne .
(trg)="s2.20.3"> Hakika Mwenyezi Mungu ni Muweza wa kila kitu .

(src)="s2.21.0"> Yã ku mutãne !
(trg)="s2.21.0"> Enyi watu !

(src)="s2.21.1"> Ku bauta wa Ubangjinku , Wanda Ya halicce ku , kũ da waɗanda suke daga gabãninku , tsammãninku ku kãre kanku !
(trg)="s2.21.1"> Muabuduni Mola wenu Mlezi aliye kuumbeni nyinyi na wale wa kabla yenu , ili mpate kuokoka .

(src)="s2.22.0"> Wanda Ya sanya muku ƙasa shimfiɗa , kuma sama gini , kuma Ya saukar da ruwa daga sama , sa 'an nan Ya fitar da abinci daga ' ya 'yan itãce game da shi , sabõda ku .
(trg)="s2.22.0"> ( Mwenyezi Mungu ) ambaye amekufanyieni hii ardhi kuwa kama tandiko , na mbingu kama paa , na akateremsha maji kutoka mbinguni , na kwayo akatoa matunda yawe riziki zenu .

(src)="s2.22.1"> Sabõda haka kada ku sanya wa Allah wasu kĩshiyõyi , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.22.1"> Basi msimfanyizie Mwenyezi Mungu washirika , na hali nyinyi mnajua .

(src)="s2.23.0"> Kuma idan kun kasance a cikin shakka daga abin da Muka sassaukar ga Bãwanmu , to , ku zõ da sũra guda daga misalinsa ( Alƙur 'ãni ) .
(src)="s2.23.1"> Kuma ku kirãwo shaidunku baicin Allah , idan kun kasance mãsu gaskiya .
(trg)="s2.23"> Na ikiwa mna shaka kwa hayo tuliyo mteremshia mja wetu basi leteni sura moja ya mfano wake , na muwaite mashahidi wenu badala ya Mwenyezi Mungu , ikiwa mnasema kweli .

(src)="s2.24"> To , idan ba ku aikata ( kãwo sura ) ba , to , bã zã ku aikataba , sabõda haka , ku ji tsoron wuta , wadda makãmashinta mutãne da duwãtsu ne , an yi tattalinta dõmin kãfurai .
(trg)="s2.24"> Na mkitofanya - na wala hamtofanya kamwe - basi uogopeni moto ambao kuni zake ni watu na mawe walio andaliwa hao wanao kanusha .

(src)="s2.25.0"> Kuma ka bãyar da bishãra ga waɗanda suka yi ĩmãni. kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai , cẽwa lallene , suna da gidãjen Aljanna , ƙõramu na gudãna daga ƙarƙashinsu .
(src)="s2.25.1"> Ko da yaushe aka azurta su da abinci daga wasu ' ya 'yan itãce daga gare su , sai su ce : " Wannan shi ne aka azurta mu da shi daga gabãnin haka , " Kuma a je musu da shi yana mai kama da juna , Kuma sunã da , a cikin su , mãtan aure mãsu tsarki , kuma su , cikin su madawwama ne .
(trg)="s2.25.0"> Na wabashirie walio amini na wakatenda mema kwamba watapata mabustani yapitayo mito kati yake ; kila watapo pewa matunda humo , watasema : Haya ndiyo kama tuliyo pewa mbele .
(trg)="s2.25.1"> Na wataletewa matunda yaliyo fanana ; na humo watakuwa na wake walio takasika ; na wao humo watadumu .

(src)="s2.26.0"> Lalle ne , Allah bã Ya jin kunyar Ya bayyana wani misãli , kõwane iri ne , sauro da abin da yake bisa gare shi .
(trg)="s2.26.0"> Hakika Mwenyezi Mungu haoni haya kutoa mfano hata wa mbu na ulio wa zaidi yake .

(src)="s2.26.1"> To , amma waɗanda suka yi ĩmãni , sai su san cewa lalle shi ne gaskiya daga Ubangijin su , kuma amma waɗanda suka kãfirta , sai su ce : " Mẽne ne Allah Ya yi nufi da wannan ya zama misãli ? " na ɓatar da wasu mãsu yawa da shi , kuma Yana shiryar da wasu mãsu yawada shi , kuma bã Ya ɓatarwa da shi fãce fasiƙai .
(trg)="s2.26.1"> Ama wale walio amini hujua ya kwamba hiyo ni haki iliyo toka kwa Mola wao Mlezi , lakini wale walio kufuru husema : Ni nini analo kusudia Mwenyezi Mungu kwa mfano huu ?
(trg)="s2.26.2"> Kwa mfano huu huwapoteza wengi na huwaongoa wengi ; lakini hawapotezi ila wale wapotovu ,

(src)="s2.27"> Waɗanda suke warware alƙawarin Allah daga bãyan ƙulla shi , kuma su yanke abin da Allah Ya yi umurni da shi a sãdar , kuma suna ɓarna a cikin ƙasa , waɗannan sũ ne mãsu hasãra .
(trg)="s2.27"> Wanao vunja ahadi ya Mwenyezi Mungu baada ya kwisha ifunga , na wakayakata aliyo amrisha Mwenyezi Mungu kuungwa , na wakafanya uharibifu katika nchi ; hao ndio wenye khasara .

(src)="s2.28"> Yaya kuke kãfirta da Allah , alhãli kuwa kun kasance matattu sa 'an nan Ya rãyar da ku , sa 'nnan kuma Ya matar da ku , sa 'an nan kuma Ya rãya ku , sa 'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku ?
(trg)="s2.28.0"> Vipi mnamkanusha Mwenyezi Mungu na hali mlikuwa wafu akakufufueni !
(trg)="s2.28.1"> Kisha atakufisheni , tena atakufufueni , kisha kwake mtarejeshwa ? .

(src)="s2.29.0"> Shi ne Wanda Ya halitta muku abin da ke a cikin ƙasa gaba ɗaya , sa 'an nan kuma Ya daidaita zuwa sama , sa 'an nan Y a aikata su sammai bakwai .
(trg)="s2.29.0"> Yeye ndiye aliye kuumbieni vyote vilivyomo katika ardhi .
(trg)="s2.29.1"> Tena akazielekea mbingu , na akazifanya mbingu saba .

(src)="s2.29.1"> Kuma Shi ga dukan kõmai Masani ne .
(trg)="s2.29.2"> Naye ndiye Mjuzi wa kila kitu .

(src)="s2.30"> Kuma a lõkacin da Ubangijinka Ya ce ga malã 'iku : " Lalle ne , Ni Mai sanya wani halĩfa ne a cikin ƙasa , " suka ce : " Ashe , zã Ka sanya a cikinta , wanda zai yi ɓarna a cikinta , kuma mu , muna yi maka tasbihi tare da gõde maka , kuma muna tsarkakewa gareka " Ya ce : " Lalle ne , Ni Na san abin da ba ku sani ba . "
(trg)="s2.30.0"> Na pale Mola wako Mlezi alipo waambia Malaika : Mimi nitamweka katika ardhi Khalifa ( mfwatizi ) , wakasema : Utaweka humo atakaye fanya uharibifu humo na kumwaga damu , hali sisi tunakutakasa kwa sifa zako na tunakutaja kwa utakatifu wako ?
(trg)="s2.30.1"> Akasema : Hakika Mimi nayajua msiyo yajua .

(src)="s2.31"> Kuma Ya sanar da Ãdam sũnãye dukansu , sa 'an nan kuma ya gitta su a kan malã 'iku , sa 'n nan Ya ce : " Ku gaya mini sũnayen waɗannan , idan kun nasance mãsu gaskiya . "
(trg)="s2.31"> Na akamfundisha Adam majina ya vitu vyote , kisha akaviweka mbele ya Malaika , na akasema : Niambieni majina ya hivi ikiwa mnasema kweli .

(src)="s2.32.0"> Suka ce : " Tsarki ya tabbata a gare Ka !
(trg)="s2.32.0"> Wakasema : Subhanaka , Wewe umetakasika !

(src)="s2.32.1"> Bãbu sani a gare mu , lalle ne Kai , Kai ne Masani , Mai hikima . "
(trg)="s2.32.1"> Hatuna ujuzi isipokuwa kwa uliyo tufunza Wewe .
(trg)="s2.32.2"> Hakika Wewe ndiye Mjuzi Mwenye hikima .

(src)="s2.33.0"> Ya ce : " Yã Ãdam !
(trg)="s2.33.0"> Akasema : Ewe Adam !

(src)="s2.33.1"> Ka gaya musu sũnãyensu . "
(trg)="s2.33.1"> Waambie majina yake .

(src)="s2.33.2"> To , a lokacin da ya gaya musu sũnãyensu , ( Allah ) Ya ce : " Ashe , ban ce muku ba , lalle Ni , Inã sane da gaibin sammai da ƙasa , kuma ( Inã sane da ) abin da kuke bayyanawa da abin da kuka kasance kuna ɓõyewa ? "
(trg)="s2.33.2"> Basi alipo waambia majina yake alisema : Sikukwambieni kwamba Mimi ninajua siri za mbinguni na za duniani , na ninayajua mnayo yadhihirisha na mliyo kuwa mnayaficha ?

(src)="s2.34"> Kuma a lõkacin da Muka ce ga malã 'iku : " Ku yi sujada ga Ãdam , " Sai suka yi sujada , fãce Ibilĩsa ya ƙi , kuma ya yi girman kai , kuma ya kasance daga kãfirai .
(trg)="s2.34"> Na tulipo waambia Malaika : Msujudieni Adam , wakamsujudia wote isipo kuwa Iblis , alikataa na akajivuna na akawa katika makafiri .

(src)="s2.35.0"> Kuma muka ce : " Ya Ãdam !
(trg)="s2.35.0"> Na tulisema : Ewe Adam !

(src)="s2.35.1"> Ka zauna kai da matarka a gidan Aljanna , kuma ku ci daga gare ta , bisa wadãta , inda kuke so , kuma kada ku kusanci wannan itãciyar , har ku kasance daga azzãlumai . "
(trg)="s2.35.1"> Kaa wewe na mkeo katika Bustani , na kuleni humo maridhawa popote mpendapo , lakini msiukaribie mti huu tu ; mkawa katika wale walio dhulumu .

(src)="s2.36.0"> Sai Shaiɗan ya talãlãɓantar da su ga barinta , sai ya fitar da su daga abin da suka kasance a cikinsa .
(src)="s2.36.1"> Kuma muka ce : " Sãshenku nã maƙiyi ga sãshe , kuma kuna da a cikin ƙasa matabbata da jin dãɗi zuwa ga wani lõkaci . "
(trg)="s2.36.0"> Lakini Shet'ani aliwatelezesha hao wawili na akawatoa katika waliyo kuwamo , na tukasema : Shukeni , nanyi ni maadui nyinyi kwa nyinyi .
(trg)="s2.36.1"> Katika ardhi yatakuwa makaazi yenu na starehe kwa muda .

(src)="s2.37.0"> Sai Ãdam ya karɓi wasu kalmõmi daga Ubangjjinsa , sabõda haka ya karɓi tũba a kansa .
(src)="s2.37.1"> Lalle ne Shi , Shĩ ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.37"> Kisha Adam akapokea maneno kwa Mola wake Mlezi , na Mola wake Mlezi alimkubalia toba yake ; hakika Yeye ndiye Mwingi wa kukubali toba na Mwenye kurehemu .

(src)="s2.38.0"> Muka ce : " Ku ku sauka daga gare ta gabã ɗaya .
(src)="s2.38.1"> To , imma lalle shiriya ta je muku daga gare Ni , to , wanda ya bi shiriya ta to , bãbu tsõro a kansu , kuma bã su yin baƙin ciki . "
(trg)="s2.38"> Tukasema : Shukeni nyote ; na kama ukikufikieni uwongofu utokao kwangu , basi watakao fuata uwongofu wangu huo haitakuwa khofu juu yao wala hawatahuzunika .

(src)="s2.39"> " Kuma waɗanda suka kãfirta , kuma suka ƙaryata game da ãyõyinMu , waɗannan sũ ne abõkan Wuta ; sũ a cikinta madawwama ne . "
(trg)="s2.39"> Na wenye kukufuru na kuzikanusha ishara zetu , hao ndio watakao kuwa watu wa Motoni , humo watadumu .

(src)="s2.40.0"> Yã Banĩ Isrã 'Ĩla !
(trg)="s2.40.0"> Enyi Wana wa Israili !

(src)="s2.40.1"> Ku tuna ni 'imãTa a kanku , kuma ku cika alƙawariNa , In cika muku da alƙawarinku. kuma Ni , ku ji tsõro Na .
(trg)="s2.40.1"> Kumbukeni neema yangu niliyo kuneemesheni , na timizeni ahadi yangu , na Mimi nitatimiza ahadi yenu , na niogopeni Mimi tu .

(src)="s2.41.0"> Kuma , ku yi ĩmãni da abin da na saukar , mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da ku , kuma kada ku kasance farkon kãfiri game da shi , Kuma kada ku sayi ' yan kuɗi kaɗan da ãyõyiNa .
(trg)="s2.41.0"> Na aminini niliyo yateremsha ambayo yanasadikisha mliyo nayo , wala msiwe wa kwanza kuyakataa .
(trg)="s2.41.1"> Wala msiuze Ishara zangu kwa thamani ndogo .

(src)="s2.41.1"> Kuma ku ji tsõrõNa , Nĩ kaɗai .
(trg)="s2.41.2"> Na niogopeni Mimi tu .

(src)="s2.42"> Kuma kada ku lulluɓe gaskiya da ƙarya , kuma ku ɓõye gaskiya , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.42"> Wala msichanganye kweli na uwongo na mkaificha kweli nanyi mnajua .

(src)="s2.43"> Kuma ku tsayar da salla ; kuma ku bãyar da zakka ; kuma ku yi rukũ 'i tãre da mãsu yin rukũ 'i .
(trg)="s2.43"> Na shikeni Sala , na toeni Zaka , na inameni pamoja na wanao inama .

(src)="s2.44.0"> Shin , kuna umurnin mutãne da alhẽri , kuma ku manta da kanku alhãli kuwa kuna karatun littãfi ?
(trg)="s2.44.0"> Je !
(trg)="s2.44.1"> Mnawaamrisha watu mema na mnajisahau nafsi zenu , na hali nyinyi mnasoma Kitabu ?

(src)="s2.44.1"> Shin , bãzã ku hankalta ba ?
(trg)="s2.44.2"> Basi je , hamzingatii ?

(src)="s2.45.0"> Kuma ku nẽmi taimako da yin haƙuri , da salla .
(src)="s2.45.1"> Kuma lalle ne ita , haƙĩƙa , mai girma ce fãce fa a kan mãsu tsõron Allah .
(trg)="s2.45"> Na tafuteni msaada kwa kusubiri na kwa kusali ; na kwa hakika jambo hilo ni gumu isipokuwa kwa wanyenyekevu ,

(src)="s2.46"> Waɗanda suka tabbata cẽwa lalle ne su mãsu haɗuwa da Ubangijinsu , kuma lalle ne sũ a gareshi mãsu kõmãwa ne .
(trg)="s2.46"> Ambao wana yakini kuwa hakika watakutana na Mola wao Mlezi na ya kuwa hakika watarejea kwake .

(src)="s2.47.0"> Yã banĩ Isrã 'ĩla !
(trg)="s2.47.0"> Enyi Wana wa Israili !

(src)="s2.47.1"> Ku tuna ni 'imaTa , wadda Na ni 'imta a kanku , kuma lalle ne Ni , na fĩfĩta ku a kan tãlikai .
(trg)="s2.47.1"> Kumbukeni zile neema zangu nilizo kuneemesheni , na nikakuteuweni kuliko wote wengineo .

(src)="s2.48"> Kuma ku ji tsron wani yini , ( a cikinsa ) rai bã ya Wadãtar da wani rai da kõme , kuma bã a karɓar cetõ daga gareshi , kuma ba a karɓar fansa daga gare shi , kuma bã su zama ana taimakon su ba .
(trg)="s2.48"> Na iogopeni Siku ambayo mtu hatomfaa mtu kwa lolote , wala hayatakubaliwa kwake maombezi , wala hakitapokewa kikomboleo kwake ; wala hawatanusuriwa .

(src)="s2.49.0"> Kuma a lõkacin da muka tsĩrar da ku daga mutãnen Fir 'auna , su na taya muku muguntar azãba , su na yayyanke ɗiyanku maza su na rãyar da mãtanku .
(src)="s2.49.1"> Kuma a cikin wancan akwai jarabawa mai girma daga Ubangijinku .
(trg)="s2.49"> Na vile tulipo kuokoeni kwa watu wa Firauni walio kupeni adhabu mbaya , wakiwachinja wana wenu wa kiume na wakawawacha hai wanawake ; na katika hayo ulikuwa ni mtihani mkubwa ulio toka kwa Mola wenu Mlezi .

(src)="s2.50"> Kuma a lõkacin da Muka raba tẽku sabõda ku , sai Muka tsĩrar da ku kuma Muka nutsar da mutãnen Fir 'auna , alhãli kuwa kũ kuna kallo .
(trg)="s2.50"> Na tulipo ipasua bahari kwa ajili yenu na tukakuokoeni , tukawazamisha watu wa Firauni , na huku mnatazama .

(src)="s2.51"> Kuma a lõkacin da muka yi wa 'adi ga Mũsa , dare arba 'in , sa 'an nan kuma kuka riƙi maraƙi daga bãyansa , alhãli kũ , kuna mãsu zãlunci ( da bauta masa ) .
(trg)="s2.51"> Na tulipo muahidi Musa masiku arubaini , kisha mkachukua ndama ( mkamuabudu ) baada yake , na mkawa wenye kudhulumu .

(src)="s2.52"> Sa 'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.52"> Kisha tukakusameheni baada ya hayo , ili mpate kushukuru .

(src)="s2.53"> Kuma a lõkacin da Muka baiwa Mũsa Littãfi da rarrabẽwa , tsammãninku , kuna shiryuwa .
(trg)="s2.53"> Na tulipo mpa Musa Kitabu na pambanuo ili mpate kuongoka .

(src)="s2.54.0"> Kuma a lõkacin da Mũsa ya ce ga mutãnensa : " Ya mutãnena !
(trg)="s2.54.0"> Na Musa alipo waambia watu wake : Enyi watu wangu !

(src)="s2.54.1"> Lalle ne ku , kun zãlunci kanku game da riƙonku maraƙin , sai ku tũba zuwa ga Mahaliccinku , sai ku kashe kãwunanku .
(trg)="s2.54.1"> Hakika nyinyi mmezidhulumu nafsi zenu kwa kuchukua kwenu ndama ( kumuabudu ) .
(trg)="s2.54.2"> Basi tubuni kwa Muumba wenu na ziueni nafsi zenu .

(src)="s2.54.2"> Wancan ne mafii alheri a wajen mahaliccinku .
(trg)="s2.54.3"> Haya ni bora kwenu mbele ya Muumba wenu .

(src)="s2.54.3"> Sa 'an nan Ya karɓi tuba a kanku. lalle ne Shi , Shi ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.54.4"> Naye akapokea toba yenu .
(trg)="s2.54.5"> Hakika Yeye ndiye apokeaye toba na Mwenye kurehemu .

(src)="s2.55.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Ya Musa !
(trg)="s2.55.0"> Na mlipo sema : Ewe Musa !

(src)="s2.55.1"> Bã zã mu yi ĩmãni ba dõminka , sai munga Allah bayyane , " sabada haka tsãwar nan ta kamaku , alhãli kuwa kuna kallo .
(trg)="s2.55.1"> Hatutakuamini mpaka tumwone Mwenyezi Mungu waziwazi .
(trg)="s2.55.2"> Ikakunyakueni radi nanyi mnaangalia .

(src)="s2.56"> Sa 'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.56"> Kisha tukakufufueni baada ya kufa kwenu , ili mpate kushukuru .

(src)="s2.57"> Kuma Muka sanya girgije ya yi inuwa a kanku , kuma Muka saukar da darɓa da tantabaru a kanku ; " Ku ci daga mãsu dãɗin abin da Muka azurta ku . " kuma ba su zãlunce Mu ba , kuma amma kansu suka kasance suna zãlunta .
(trg)="s2.57.0"> Na tukakutilieni kivuli kwa mawingu na tukakuteremshieni Manna na Salwa ; tukakwambieni : Kuleni vitu vizuri hivi tulivyo kuruzukuni .
(trg)="s2.57.1"> Nao hawakutudhulumu Sisi lakini walikuwa wanajidhulumu nafsi zao .

(src)="s2.58.0"> Kuma a lokacin da Muka ce : " Ku shiga wannan alƙarya .
(src)="s2.58.1"> San nan ku ci daga gareta , idan kuka so , bisa wadata , kuma ku shiga ƙofa kuna masu tawalu 'i , kuma ku ce ; " kãyar da zunubai " Mu gãfarta muku laifukanku , kuma zã mu ƙãra wa mãsu kyautatawa . "
(trg)="s2.58.0"> Na tulipo sema : Ingieni mji huu , na humo mle mpendapo maridhawa , na ingieni katika mlango wake kwa unyenyekevu , na semeni : Tusamehe !
(trg)="s2.58.1"> Tutakusameheni makosa yenu , na tutawazidishia wema wafanyao wema .

(src)="s2.59"> Sai waɗanda suka yi zalunci suka sake magana watar wannan da aka ce musu , saboda haka muka saukar a kan waɗanda suka yi zãlunci da azãba daga sama sabõda abin da suka kasance suna yi na fãsiƙanci .
(trg)="s2.59.0"> Lakini walio dhulumu waliibadili kauli isiyo kuwa waliyo ambiwa .
(trg)="s2.59.1"> Kwa hivyo tukaiteremsha juu ya wale walio dhulumu adhabu kutoka mbinguni kwa sababu ya walivyo kuwa wamepotoka .

(src)="s2.60.0"> Kuma a lokacin da Mũsa ya nemi shãyarwa domin mutãnensa , Muka ce ; " Ka dõki dũtsen da sandarka . "
(trg)="s2.60.0"> Na Musa alipo omba maji kwa ajili ya watu wake , tulimwambia : Lipige jiwe kwa fimbo yako .

(src)="s2.60.1"> Sai marmaro gõma sha biyu suka ɓuɓɓugo , haƙĩƙa , kõwaɗanne mutãne sun san wurin shansu .
(trg)="s2.60.1"> Mara zikatimbuka chemchem kumi na mbili ; kila kabila ikajua mahali pake pa kunywea .

(src)="s2.60.2"> " Ku ci kuma ku sha daga arziƙin Ubangijinku , kuma kada ku yi fasadi , a cikin ƙasa , kuna mãsu ɓarna . "
(trg)="s2.60.2"> Tukawaambia : Kuleni na mnywe riziki ya Mwenyezi Mungu , wala msiasi katika nchi mkafanya uharibifu .

(src)="s2.61.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Yã Mũsã !
(trg)="s2.61.0"> Na mlipo sema : Ewe Musa !

(src)="s2.61.1"> Bã zã mu yi haƙuri ba a kan abinci guda .
(src)="s2.61.2"> Sai ka rõƙa mana Ubangijinka Ya fitar mana daga abin da ƙasa take tsirarwa daga ganyenta , dumanta , da alkamarta da albasarta .
(trg)="s2.61.1"> Hatuwezi kuvumilia chakula cha namna moja tu , basi tuombee kwa Mola wako Mlezi atutolee vile vinavyo mea katika ardhi , kama mboga zake , na matango yake , na thom zake , na adesi zake , na vitunguu vyake .

(src)="s2.61.3"> Ya ce : " Kuna nẽman musanya abin da yake mafi ƙasƙanci da wanda yake mafi alhẽri ?
(trg)="s2.61.2"> Akasema : Mnabadili kilicho duni kwa kilicho bora ?

(src)="s2.61.4"> Ku sauka wani birni ( daga cikin birane ) , lalle ne , kuna da abin da kuka rõƙa .
(trg)="s2.61.3"> Shukeni mjini , huko mtapata mlivyo viomba .

(src)="s2.61.5"> " Kuma Muka dõka musu walãƙanci da talauci .
(src)="s2.61.6"> Kuma suka kõma da wani fushi daga Allah .
(trg)="s2.61.4"> Na wakapigwa na unyonge , na umasikini , na wakastahili ghadhabu ya Mwenyezi Mungu .

(src)="s2.61.7"> Wancan sabõda lalle su , sun kasance suna kãfirta da ãyõyin Allah , kuma suna kashe Aannabãwa , bãda hakki ba .
(trg)="s2.61.5"> Na haya ni kwa sababu walikuwa wakiyakataa maneno ya Mwenyezi Mungu , na wakiwauwa Manabii pasipo haki .

(src)="s2.61.8"> Wancan , sabõda sãɓawarsu ne , kuma sun kasance suna ƙẽtarewar haddi .
(trg)="s2.61.6"> Hayo ni kwa walivyo asi na wakapindukia mipaka .

(src)="s2.62"> Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni , da waɗanda suka tũba , da Nasãra da Makarkata , wana ya yi ĩmani da Allah da Yinin Lãhira , kuma ya aikata aikin ƙwarai , to , suna da ijãrarsu a wurin Ubangijinsu , kuma bãbu tsõro a kansu , kuma ba su zama suna yin baƙin ciki ba .
(trg)="s2.62"> Hakika Walio amini , na Mayahudi na Wakristo , na Wasabai ; yeyote atakaye muamini Mwenyezi Mungu na Siku ya Mwisho na akatenda mema basi watapata malipwa yao kwa Mola wao Mlezi , wala haitakuwa khofu juu yao , wala hawatahuzunika .

(src)="s2.63.0"> Kuma a lõkacin da Muka riƙi alƙawarinku , kuma Muka ɗaukaka dũtse a bisa gareku : " Ku kãma abin da Muka baku da ƙarfi .
(src)="s2.63.1"> Kuma ku ambaci abin da yake a cikin sa , tsammãninku ku kãrekanku .
(trg)="s2.63"> Na tulipo chukua ahadi yenu , na tukaunyanyua mlima juu yenu ( tukakwambieni ) : Shikeni kwa nguvu haya tuliyo kupeni , na yakumbukeni yaliyomo ndani yake ili mpate kujilinda .

(src)="s2.64"> Sa 'an nan kuma kuka jũya daga bayan wancan , to , bã dõmin falalar Allah ba da rahamarSa a kanku , haƙĩƙa , dã kun kasance daga mãsu hasãra . "
(trg)="s2.64.0"> Kisha mligeuka baada ya haya .
(trg)="s2.64.1"> Na lau kuwa si fadhila za Mwenyezi Mungu juu yenu na rehema zake , mngeli kuwa miongoni mwa wenye kukhasirika .