# ha/gumi.xml.gz
# pt/elhayek.xml.gz
(src)="s1.1"> Da sũnan Allah , Mai rahama , Mai jin ƙai .
(trg)="s1.1"> Em nome de Deus , o Clemente , o Misericordioso .
(src)="s1.2"> Godiya ta tabbata ga Allah , Ubangijin halittu ;
(trg)="s1.2"> Louvado seja Deus , Senhor do Universo ,
(src)="s1.3"> Mai rahama , Mai jin ƙai ;
(trg)="s1.3"> Clemente , o Misericordioso ,
(src)="s1.4"> Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako .
(trg)="s1.4"> Soberano do Dia do Juízo .
(src)="s1.5"> Kai muke bauta wa , kuma Kai muke neman taimakonKa .
(trg)="s1.5"> Só a Ti adoramos e só de Ti imploramos ajuda !
(src)="s1.6"> Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya .
(trg)="s1.6"> Guia-nos à senda reta ,
(src)="s1.7"> Hanyar waɗanda Ka yi wa ni 'ima , ba waɗanda aka yi wa fushi ba , kuma ba ɓatattu ba .
(trg)="s1.7"> À senda dos que agraciaste , não à dos abominados , nem à dos extraviados .
(src)="s2.1.0"> A. L ̃ .
(src)="s2.1.1"> M ̃ .
(trg)="s2.1"> Alef , Lam , Mim .
(src)="s2.2"> Wãncan ne Littãfi , bãbu shakka a cikinsa , shiriya ne ga mãsu taƙawa .
(trg)="s2.2"> Eis o livro que é indubitavelmente a orientação dos tementes a Deus ;
(src)="s2.3"> Waɗanda suke yin ĩmãni game da gaibi , kuma suna tsayar da salla , kuma daga abin da Muka azurta su suna ciyarwa .
(trg)="s2.3"> Que crêem no incognoscível , observam a oração e gastam daquilo com que os agraciamos ;
(src)="s2.4"> Kuma waɗanda suke yin ĩmãni da abin da aka saukar zuwa gare ka , da abin da aka saukar daga gabãninka , kuma game da Lãhira suna yin yaƙĩni .
(trg)="s2.4"> Que crêem no que te foi revelado ( ó Mohammad ) , no que foi revelado antes de ti e estão persuadidos da outra vida .
(src)="s2.5"> Waɗannan suna kan shiriya , daga Ubangjinsu , kuma waɗannan su ne mãsu cin nasara .
(trg)="s2.5"> Estes possuem a orientação do seu Senhor e estes serão os bem-aventurados .
(src)="s2.6"> Lalle ne waɗanda suka kãfirta daidai ne a kansu , shin kã yi musu gargaɗi kõ ba ka yi musu gargaɗi ba , ba zã su yi ĩmãni ba .
(trg)="s2.6"> Quanto aos incrédulos , tento se lhes dá que os admoestes ou não os admoestes ; não crerão .
(src)="s2.7"> Allah Ya sa hãtimi a kan zukãtansu , da a kan jinsu , kuma a Kan ganin su akwai wata yãna ; kuma suna da wata azãba mai girma .
(trg)="s2.7"> Deus selou os seus corações e os seus ouvidos ; seus olhos estão velados e sofrerão um severo castigo .
(src)="s2.8.0"> Kuma akwai daga mutãne wanda yake cewa : " Mun yi imani da Allah kuma da Yinin Lãhira . "
(trg)="s2.8.0"> Entre os humanos há os que dizem : Cremos em Deus e no Dia do Juízo Final .
(src)="s2.8.1"> Alhãli kuwa su ba muminai ba ne .
(trg)="s2.8.1"> Contudo , não são fiéis .
(src)="s2.9"> Suna yaudarayya da Allah da waɗanda suka yi ĩmãni , alhãli bã su yaudarar kõwa fãce kansu , kuma bã su sakankancẽwa !
(trg)="s2.9"> Pretendem enganar Deus e os fiéis , quando só enganam a si mesmos , sem se aperceberem disso .
(src)="s2.10.0"> A cikin zukãtansu akwai wata cũta .
(src)="s2.10.1"> Sai Allah Ya ƙãramusu wata cũta , kuma suna da azãba mai raɗaɗi sabõda ãbin da suka kasance suna yi na ƙarya .
(trg)="s2.10"> Em seus corações há morbidez , e Deus os aumentou em morbidez , e sofrerão um castigo doloroso por suas mentiras .
(src)="s2.11"> Kuma idan aka ce musu : " Kada ku yi ɓarna a cikin ƙasa , " sukan ce : " Mũ mãsu kyautatawa kawai ne ! "
(trg)="s2.11"> Se lhes é dito : Não causeis corrupção na terra , afirmaram : Ao contrário , somos conciliadores .
(src)="s2.12"> To , lalle ne su , sũne mãsu ɓarna , kuma amma bã su sansancewa .
(trg)="s2.12.0"> Acaso , não são eles os corruptores ?
(trg)="s2.12.1"> Mas não o sentem .
(src)="s2.13.0"> Kuma idan aka ce musu : " ku yi ĩmãni kamar yadda mutãne suka yi ĩmãni , " sukan ce : " Zã mu yi ĩmãni ne kamar yadda wãwãye suka yi ĩmãni ? "
(trg)="s2.13.0"> Se lhes é dito : Crede , como crêem os demais humanos , dizem : Temos de crer como crêem os néscios ?
(src)="s2.13.1"> To , lalle ne su , sũ ne wãwãye , kuma amma bã su sani .
(trg)="s2.13.1"> Em verdade , eles sãos os néscios , porém não o sabem .
(src)="s2.14.0"> Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni , sukan ce : " Mun yi ĩmãni .
(trg)="s2.14.0"> Em quando se deparam com os fiéis , asseveram : Cremos .
(src)="s2.14.1"> " Kuma idan sun wõfinta zuwa ga shaiɗãnunsu , sukan ce : " Lalle ne muna tãre da ku : Mu mãsu izgili , kawai ne . "
(trg)="s2.14.1"> Porém , quando a sós com os seus sedutores , dizem : Nós estamos convosco ; apenas zombamos deles .
(src)="s2.15"> Allah Yana yin izgili gare su kuma Yana taimakon su a cikin ɓatarsu , suna ɗimuwa .
(trg)="s2.15"> Mas Deus escarnecerá deles e os abandonará , vacilantes , em suas transgressões .
(src)="s2.16"> Waɗannan su ne waɗanda suka sayi ɓata da shiriya , sai fataucinsu bai yi rĩba ba , kuma ba su kasance masu shiryuwa ba .
(trg)="s2.16"> São os que trocaram a orientação pelo extravio ; mas tal troca não lhes trouxe proveito , nem foram iluminados .
(src)="s2.17"> Misãlinsu shĩ ne kamar misãlin wanda ya hũra wuta , to , a lõkacin da ta haskake abin da yake gẽfensa ( na abin tsõro ) , Allah Ya tafi da haskensu , kuma Ya bar su a cikin duffai , bã su gani .
(trg)="s2.17"> Parecem-se com aqueles que fez arder um fogo ; mas , quando este iluminou tudo que o rodeava , Deus extinguiu-lhes a luz , deixando-os sem ver , nas trevas .
(src)="s2.18"> Kurãme , bẽbãye , makãfi , sabõda haka bã su kõmõwa .
(trg)="s2.18"> São surdos , mudos , cegos e não se retraem ( do erro ) .
(src)="s2.19.0"> Ko kuwa kamar girgije mai zuba daga sama , a cikinsa akwai duffai da tsãwa da walƙiya : suna sanyãwar yãtsunsu a cikin kunnuwansu dãga tsãwarwakin , dõmin tsõron mutuwa .
(src)="s2.19.1"> Kuma Allah Mai kẽwayewane gã kãfirai !
(trg)="s2.19"> Ou como ( aquele que , surpreendidos por ) nuvens do céu , carregadas de chuva , causando trevas , trovões e relâmpagos , tapam os seus ouvidos com os dedos , devido aos estrondos , por temor à morte ; mas Deus está inteirado dos incrédulos .
(src)="s2.20.0"> Walƙiyar tana yin kusa ta fizge gannansu , ko da yaushe ta haskakã musu , sai su yi tafiya a cikinta , kuma idan ta yi duhu a kansu , sai su yi tsaye .
(trg)="s2.20.0"> Pouco falta para que o relâmpago lhes ofusque a vista .
(src)="s2.20.1"> Kuma dã Allah Yã so , sai Ya tafi da jinsu da gannansu .
(src)="s2.20.2"> Lalle ne Allah a kan dukan kõme Mai ĩkon yi ne .
(trg)="s2.20.1"> Todas as vezes que brilha , andam à mercê do seu fulgor e , quandosome , nas trevas se detêm e , se Deus quisesse , privá-los-ia da audição e da visão , porque é Onipotente .
(src)="s2.21.0"> Yã ku mutãne !
(src)="s2.21.1"> Ku bauta wa Ubangjinku , Wanda Ya halicce ku , kũ da waɗanda suke daga gabãninku , tsammãninku ku kãre kanku !
(trg)="s2.21"> Ó humanos , adorai o vosso Senhor , Que vos criou , bem como aos vossos antepassados , quiçá assim tornar-vos-íeisvirtuosos .
(src)="s2.22.0"> Wanda Ya sanya muku ƙasa shimfiɗa , kuma sama gini , kuma Ya saukar da ruwa daga sama , sa 'an nan Ya fitar da abinci daga ' ya 'yan itãce game da shi , sabõda ku .
(trg)="s2.22.0"> Ele fez-vos da terra um leito , e do céu um teto , e envia do céu a água , com a qual faz brotar os frutos para o vossosustento .
(src)="s2.22.1"> Sabõda haka kada ku sanya wa Allah wasu kĩshiyõyi , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.22.1"> Não atribuais rivais a Deus , conscientemente .
(src)="s2.23.0"> Kuma idan kun kasance a cikin shakka daga abin da Muka sassaukar ga Bãwanmu , to , ku zõ da sũra guda daga misalinsa ( Alƙur 'ãni ) .
(src)="s2.23.1"> Kuma ku kirãwo shaidunku baicin Allah , idan kun kasance mãsu gaskiya .
(trg)="s2.23"> E se tendes dúvidas a respeito do que revelamos ao Nosso servo ( Mohammad ) , componde uma surata semelhante à dele ( o Alcorão ) , e apresentai as vossas testemunhas , independentemente de Deus , se estiverdes certos .
(src)="s2.24"> To , idan ba ku aikata ( kãwo sura ) ba , to , bã zã ku aikataba , sabõda haka , ku ji tsoron wuta , wadda makãmashinta mutãne da duwãtsu ne , an yi tattalinta dõmin kãfurai .
(trg)="s2.24"> Porém , se não o dizerdes - e certamente não podereis fazê-lo - temei , então , o fogo infernal cujo combustível serão osidólatras e os ídolos ; fogo que está preparado para os incrédulos .
(src)="s2.25.0"> Kuma ka bãyar da bishãra ga waɗanda suka yi ĩmãni. kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai , cẽwa lallene , suna da gidãjen Aljanna , ƙõramu na gudãna daga ƙarƙashinsu .
(trg)="s2.25.0"> Anuncia ( ó Mohammad ) os fiéis que praticam o bem que obterão jardins , abaixo dos quais correm os rios .
(trg)="s2.25.1"> Toda vez queforem agraciados com os seus frutos , dirão : Eis aqui o que nos fora concedido antes !
(src)="s2.25.1"> Ko da yaushe aka azurta su da abinci daga wasu ' ya 'yan itãce daga gare su , sai su ce : " Wannan shi ne aka azurta mu da shi daga gabãnin haka , " Kuma a je musu da shi yana mai kama da juna , Kuma sunã da , a cikin su , mãtan aure mãsu tsarki , kuma su , cikin su madawwama ne .
(trg)="s2.25.2"> Porém , só o será na aparência .
(trg)="s2.25.3"> Aliterão companheiros imaculados e ali morarão eternamente .
(src)="s2.26.0"> Lalle ne , Allah bã Ya jin kunyar Ya bayyana wani misãli , kõwane iri ne , sauro da abin da yake bisa gare shi .
(trg)="s2.26.0"> Deus não Se furta em exemplificar com um insignificante mosquito ou com algo maior ou menor do que ele .
(trg)="s2.26.1"> E os fiéissabem que esta é a verdade emanada de seu Senhor .
(src)="s2.26.1"> To , amma waɗanda suka yi ĩmãni , sai su san cewa lalle shi ne gaskiya daga Ubangijin su , kuma amma waɗanda suka kãfirta , sai su ce : " Mẽne ne Allah Ya yi nufi da wannan ya zama misãli ? " na ɓatar da wasu mãsu yawa da shi , kuma Yana shiryar da wasu mãsu yawada shi , kuma bã Ya ɓatarwa da shi fãce fasiƙai .
(trg)="s2.26.2"> Quanto aos incrédulos , asseveram : Que quererá significar Deus com talexemplo ?
(trg)="s2.26.3"> Com isso desvia muitos e encaminha muitos outros .
(src)="s2.27"> Waɗanda suke warware alƙawarin Allah daga bãyan ƙulla shi , kuma su yanke abin da Allah Ya yi umurni da shi a sãdar , kuma suna ɓarna a cikin ƙasa , waɗannan sũ ne mãsu hasãra .
(trg)="s2.27.0"> Que violam o pacto com Deus , depois de o terem concluído ; separam o que Deus tem ordenado manter unido e fazemcorrupção na terra .
(trg)="s2.27.1"> Estes serão desventurados .
(src)="s2.28"> Yaya kuke kãfirta da Allah , alhãli kuwa kun kasance matattu sa 'an nan Ya rãyar da ku , sa 'nnan kuma Ya matar da ku , sa 'an nan kuma Ya rãya ku , sa 'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku ?
(trg)="s2.28"> Como ousais negar a Deus , uma vez que éreis inertes e Ele vos deu a vida , depois vos fará morrer , depois vosressuscitará e então retornais a Ele ?
(src)="s2.29.0"> Shi ne Wanda Ya halitta muku abin da ke a cikin ƙasa gaba ɗaya , sa 'an nan kuma Ya daidaita zuwa sama , sa 'an nan Y a aikata su sammai bakwai .
(src)="s2.29.1"> Kuma Shi ga dukan kõmai Masani ne .
(trg)="s2.29"> Ele foi Quem vos criou tudo quando existe na terra ; então , dirigiu Sua vontade até o firmamento do qual fez , ordenadamente , sete céus , porque é Onisciente .
(src)="s2.30"> Kuma a lõkacin da Ubangijinka Ya ce ga malã 'iku : " Lalle ne , Ni Mai sanya wani halĩfa ne a cikin ƙasa , " suka ce : " Ashe , zã Ka sanya a cikinta , wanda zai yi ɓarna a cikinta , kuma mu , muna yi maka tasbihi tare da gõde maka , kuma muna tsarkakewa gareka " Ya ce : " Lalle ne , Ni Na san abin da ba ku sani ba . "
(trg)="s2.30.0"> ( Recorda-te ó Profeta ) de quando teu Senhor disse aos anjos : Vou instituir um legatário na terra !
(trg)="s2.30.1"> Perguntaram-Lhe : Estabelecerás nela quem alí fará corrupção , derramando sangue , enquanto nós celebramos Teus louvores , glorificando-Te ?
(src)="s2.31"> Kuma Ya sanar da Ãdam sũnãye dukansu , sa 'an nan kuma ya gitta su a kan malã 'iku , sa 'n nan Ya ce : " Ku gaya mini sũnayen waɗannan , idan kun nasance mãsu gaskiya . "
(trg)="s2.31"> Ele ensinou a Adão todos os nomes e depois apresentou-os aos anjos e lhes falou : Nomeai-os para Mim e estiverdescertos .
(src)="s2.32.0"> Suka ce : " Tsarki ya tabbata a gare Ka !
(trg)="s2.32.0"> Disseram : Glorificado sejas !
(src)="s2.32.1"> Bãbu sani a gare mu , lalle ne Kai , Kai ne Masani , Mai hikima . "
(trg)="s2.32.1"> Não possuímos mais conhecimentos além do que Tu nos proporcionaste , porque somenteTu és Prudente , Sapientíssimo .
(src)="s2.33.0"> Ya ce : " Yã Ãdam !
(src)="s2.33.1"> Ka gaya musu sũnãyensu . "
(trg)="s2.33.0"> Ele ordenou : Ó Adão , revela-lhes os seus nomes .
(src)="s2.33.2"> To , a lokacin da ya gaya musu sũnãyensu , ( Allah ) Ya ce : " Ashe , ban ce muku ba , lalle Ni , Inã sane da gaibin sammai da ƙasa , kuma ( Inã sane da ) abin da kuke bayyanawa da abin da kuka kasance kuna ɓõyewa ? "
(trg)="s2.33.1"> E quando ele lhes revelou os seus nomes , asseverou ( Deus ) : Não vosdisse que conheço o mistério dos céus e da terra , assim como o que manifestais e o que ocultais ?
(src)="s2.34"> Kuma a lõkacin da Muka ce ga malã 'iku : " Ku yi sujada ga Ãdam , " Sai suka yi sujada , fãce Ibilĩsa ya ƙi , kuma ya yi girman kai , kuma ya kasance daga kãfirai .
(trg)="s2.34.0"> E quando dissemos aos anjos : Prostrai-vos ante Adão !
(trg)="s2.34.1"> Todos se prostraram , exceto Lúcifer que , ensoberbecido , senegou , e incluiu-se entre os incrédulos .
(src)="s2.35.0"> Kuma muka ce : " Ya Ãdam !
(src)="s2.35.1"> Ka zauna kai da matarka a gidan Aljanna , kuma ku ci daga gare ta , bisa wadãta , inda kuke so , kuma kada ku kusanci wannan itãciyar , har ku kasance daga azzãlumai . "
(trg)="s2.35"> Determinamos : Ó Adão , habita o Paraíso com a tua esposa e desfrutai dele com a prodigalidade que vos aprouver ; porém , não vos aproximeis desta árvore , porque vos contareis entre os iníquos .
(src)="s2.36.0"> Sai Shaiɗan ya talãlãɓantar da su ga barinta , sai ya fitar da su daga abin da suka kasance a cikinsa .
(trg)="s2.36.0"> Todavia , Satã os seduziu , fazendo com que saíssem do estado ( de felicidade ) em que se encontravam .
(src)="s2.36.1"> Kuma muka ce : " Sãshenku nã maƙiyi ga sãshe , kuma kuna da a cikin ƙasa matabbata da jin dãɗi zuwa ga wani lõkaci . "
(trg)="s2.36.1"> Então dissemos : Descei !
(trg)="s2.36.2"> Sereis inimigos uns dos outros , e , na terra , tereis residência e gozo transitórios .
(src)="s2.37.0"> Sai Ãdam ya karɓi wasu kalmõmi daga Ubangjjinsa , sabõda haka ya karɓi tũba a kansa .
(src)="s2.37.1"> Lalle ne Shi , Shĩ ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.37"> Adão obteve do seu Senhor algumas palavras de inspiração , e Ele o perdoou , porque é o Remissório , o Misericordioso .
(src)="s2.38.0"> Muka ce : " Ku ku sauka daga gare ta gabã ɗaya .
(trg)="s2.38.0"> E ordenamos : Descei todos aqui !
(src)="s2.38.1"> To , imma lalle shiriya ta je muku daga gare Ni , to , wanda ya bi shiriya ta to , bãbu tsõro a kansu , kuma bã su yin baƙin ciki . "
(trg)="s2.38.1"> Quando vos chegar de Mim a orientação , aqueles que seguirem a Minha orientação nãoserão presas do temor , nem se atribularão .
(src)="s2.39"> " Kuma waɗanda suka kãfirta , kuma suka ƙaryata game da ãyõyinMu , waɗannan sũ ne abõkan Wuta ; sũ a cikinta madawwama ne . "
(trg)="s2.39"> Aqueles que descrerem e desmentirem os Nossos versículos serão os condenados ao inferno , onde permanecerãoeternamente .
(src)="s2.40.0"> Yã Banĩ Isrã 'Ĩla !
(src)="s2.40.1"> Ku tuna ni 'imãTa a kanku , kuma ku cika alƙawariNa , In cika muku da alƙawarinku. kuma Ni , ku ji tsõro Na .
(trg)="s2.40.0"> Ó israelitas , recordai-vos das Minhas mercês , com as quais vos agraciei .
(trg)="s2.40.1"> Cumpri o vosso compromisso , que cumprirei oMeu compromisso , e temei somente a Mim .
(src)="s2.41.0"> Kuma , ku yi ĩmãni da abin da na saukar , mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da ku , kuma kada ku kasance farkon kãfiri game da shi , Kuma kada ku sayi ' yan kuɗi kaɗan da ãyõyiNa .
(src)="s2.41.1"> Kuma ku ji tsõrõNa , Nĩ kaɗai .
(trg)="s2.41"> E crede no que revelei , e que corrobora a revelação que vós tendes ; não sejais os primeiros a negá-lo , nem negocieis asMinhas leis a vil preço , e temei a Mim , somente ,
(src)="s2.42"> Kuma kada ku lulluɓe gaskiya da ƙarya , kuma ku ɓõye gaskiya , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.42"> E não disfarceis a verdade com a falsidade , nem a oculteis , sabendo-a .
(src)="s2.43"> Kuma ku tsayar da salla ; kuma ku bãyar da zakka ; kuma ku yi rukũ 'i tãre da mãsu yin rukũ 'i .
(trg)="s2.43"> Praticai a oração pagai o zakat e genuflecti , juntamente com os que genuflectem .
(src)="s2.44.0"> Shin , kuna umurnin mutãne da alhẽri , kuma ku manta da kanku alhãli kuwa kuna karatun littãfi ?
(trg)="s2.44.0"> Ordenais , acaso , às pessoas a prática do bem e esqueceis , vós mesmos , de fazê-lo , apesar de lerdes o Livro ?
(src)="s2.44.1"> Shin , bãzã ku hankalta ba ?
(trg)="s2.44.1"> Nãoraciocinais ?
(src)="s2.45.0"> Kuma ku nẽmi taimako da yin haƙuri , da salla .
(trg)="s2.45.0"> Amparai-vos na perseverança e na oração .
(src)="s2.45.1"> Kuma lalle ne ita , haƙĩƙa , mai girma ce fãce fa a kan mãsu tsõron Allah .
(trg)="s2.45.1"> Sabei que ela ( a oração ) é carga pesada , salvo para os humildes ,
(src)="s2.46"> Waɗanda suka tabbata cẽwa lalle ne su mãsu haɗuwa da Ubangijinsu , kuma lalle ne sũ a gareshi mãsu kõmãwa ne .
(trg)="s2.46"> Que sabem que encontrarão o seu Senhor e a Ele retornarão .
(src)="s2.47.0"> Yã banĩ Isrã 'ĩla !
(src)="s2.47.1"> Ku tuna ni 'imaTa , wadda Na ni 'imta a kanku , kuma lalle ne Ni , na fĩfĩta ku a kan tãlikai .
(trg)="s2.47"> Ó Israelitas , recordai-vos das Minhas mercês , com as quais vos agraciei , e de que vos preferi aos vossoscontemporâneos .
(src)="s2.48"> Kuma ku ji tsron wani yini , ( a cikinsa ) rai bã ya Wadãtar da wani rai da kõme , kuma bã a karɓar cetõ daga gareshi , kuma ba a karɓar fansa daga gare shi , kuma bã su zama ana taimakon su ba .
(trg)="s2.48"> E temei o dia em que nenhuma alma poderá advogar por outra , nem lhe será admitida intercessão alguma , nem lhe seráaceita compensação , nem ninguém será socorrido !
(src)="s2.49.0"> Kuma a lõkacin da muka tsĩrar da ku daga mutãnen Fir 'auna , su na taya muku muguntar azãba , su na yayyanke ɗiyanku maza su na rãyar da mãtanku .
(trg)="s2.49.0"> Recordai-vos de quando vos livramos do povo do Faraó , que vos infligia o mais cruel castigo , degolando os vossosfilhos e deixando com vida as vossas mulheres .
(src)="s2.49.1"> Kuma a cikin wancan akwai jarabawa mai girma daga Ubangijinku .
(trg)="s2.49.1"> Naquilo tivestes uma grande prova do vosso Senhor .
(src)="s2.50"> Kuma a lõkacin da Muka raba tẽku sabõda ku , sai Muka tsĩrar da ku kuma Muka nutsar da mutãnen Fir 'auna , alhãli kuwa kũ kuna kallo .
(trg)="s2.50"> E de quando dividimos o mar e vos salvamos , e afogamos o povo do Faraó , enquanto olháveis .
(src)="s2.51"> Kuma a lõkacin da muka yi wa 'adi ga Mũsa , dare arba 'in , sa 'an nan kuma kuka riƙi maraƙi daga bãyansa , alhãli kũ , kuna mãsu zãlunci ( da bauta masa ) .
(trg)="s2.51"> E de quando instituímos o pacto das quarenta noites de Moisés e que vós , em sua ausência , adorastes do bezerro , condenando-vos .
(src)="s2.52"> Sa 'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.52"> Então , indultamo-vos , depois disso , para que ficásseis agradecidos .
(src)="s2.53"> Kuma a lõkacin da Muka baiwa Mũsa Littãfi da rarrabẽwa , tsammãninku , kuna shiryuwa .
(trg)="s2.53"> E de quando concedemos a Moisés o Livro e o Discernimento , para que vos orientásseis !
(src)="s2.54.0"> Kuma a lõkacin da Mũsa ya ce ga mutãnensa : " Ya mutãnena !
(trg)="s2.54.0"> E de quando Moisés disse ao seu povo : Ó povo meu , por certo que vos condenastes , ao adorardes o bezerro .
(src)="s2.54.1"> Lalle ne ku , kun zãlunci kanku game da riƙonku maraƙin , sai ku tũba zuwa ga Mahaliccinku , sai ku kashe kãwunanku .
(trg)="s2.54.1"> Voltai , portanto , contritos , penitenciando-vos para o vosso Criador , e imolai-vos mutuamente .
(src)="s2.54.2"> Wancan ne mafii alheri a wajen mahaliccinku .
(trg)="s2.54.2"> Isso será preferível , aos olhos dovosso Criador .
(src)="s2.54.3"> Sa 'an nan Ya karɓi tuba a kanku. lalle ne Shi , Shi ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.54.3"> Ele vos absolverá , porque é o Remissório , o Misericordioso .
(src)="s2.55.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Ya Musa !
(src)="s2.55.1"> Bã zã mu yi ĩmãni ba dõminka , sai munga Allah bayyane , " sabada haka tsãwar nan ta kamaku , alhãli kuwa kuna kallo .
(trg)="s2.55.0"> E de quando dissestes : Ó Moisés , não creremos em ti até que vejamos Deus claramente !
(trg)="s2.55.1"> E a centelha vos fulminou , enquanto olháveis .
(src)="s2.56"> Sa 'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.56"> Então , vos ressuscitamos , após a vossa morte , para que assim , talvez , Nos agradecêsseis .
(src)="s2.57"> Kuma Muka sanya girgije ya yi inuwa a kanku , kuma Muka saukar da darɓa da tantabaru a kanku ; " Ku ci daga mãsu dãɗin abin da Muka azurta ku . " kuma ba su zãlunce Mu ba , kuma amma kansu suka kasance suna zãlunta .
(trg)="s2.57.0"> E vos agraciamos , com as sombras das nuvens e vos enviamos o maná e as codornizes , dizendo-vos : Comei de todas ascoisas boas com que vos agraciamos !
(trg)="s2.57.1"> ( Porém , o desagradeceram ) e , com isso , não Nos prejudicaram , mas prejudicaram a simesmos .
(src)="s2.58.0"> Kuma a lokacin da Muka ce : " Ku shiga wannan alƙarya .
(src)="s2.58.1"> San nan ku ci daga gareta , idan kuka so , bisa wadata , kuma ku shiga ƙofa kuna masu tawalu 'i , kuma ku ce ; " kãyar da zunubai " Mu gãfarta muku laifukanku , kuma zã mu ƙãra wa mãsu kyautatawa . "
(trg)="s2.58.0"> E quando vos dissemos : Entrai nessa cidade e comei com prodigalidade do que vos aprouver , mas entrai pela porta , prostrando-vos , e dizei : Remissão !
(trg)="s2.58.1"> Então , perdoaremos as vossas faltas e aumentaremos a recompensa dos benfeitores .
(src)="s2.59"> Sai waɗanda suka yi zalunci suka sake magana watar wannan da aka ce musu , saboda haka muka saukar a kan waɗanda suka yi zãlunci da azãba daga sama sabõda abin da suka kasance suna yi na fãsiƙanci .
(trg)="s2.59"> Os iníquos permutaram as palavras por outras que não lhe haviam sido ditas , pelo que enviamos sobre eles um castigodo céu , por sua depravação .
(src)="s2.60.0"> Kuma a lokacin da Mũsa ya nemi shãyarwa domin mutãnensa , Muka ce ; " Ka dõki dũtsen da sandarka . "
(trg)="s2.60.0"> E de quando Moisés Nos implorou água para o seu povo , e lhe dissemos : Golpeia a rocha com o teu cajado !
(src)="s2.60.1"> Sai marmaro gõma sha biyu suka ɓuɓɓugo , haƙĩƙa , kõwaɗanne mutãne sun san wurin shansu .
(trg)="s2.60.1"> E de prontobrotaram dela doze mananciais , e cada grupo reconheceu o seu .
(src)="s2.60.2"> " Ku ci kuma ku sha daga arziƙin Ubangijinku , kuma kada ku yi fasadi , a cikin ƙasa , kuna mãsu ɓarna . "
(trg)="s2.60.2"> Assim , comei e bebei da graça de Deus , e não cismeis naterra , causando corrupção .
(src)="s2.61.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Yã Mũsã !
(src)="s2.61.1"> Bã zã mu yi haƙuri ba a kan abinci guda .
(trg)="s2.61.0"> E de quando dissestes : Ó Moisés , jamais nos conformaremos com um só tipo de alimento !
(src)="s2.61.2"> Sai ka rõƙa mana Ubangijinka Ya fitar mana daga abin da ƙasa take tsirarwa daga ganyenta , dumanta , da alkamarta da albasarta .
(src)="s2.61.3"> Ya ce : " Kuna nẽman musanya abin da yake mafi ƙasƙanci da wanda yake mafi alhẽri ?
(trg)="s2.61.1"> Roga ao teu Senhor que nosproporcione tudo quanto a terra produz : suas hortaliças , seus pepinos , seus alhos , suas lentilhas e suas cebolas !
(src)="s2.61.4"> Ku sauka wani birni ( daga cikin birane ) , lalle ne , kuna da abin da kuka rõƙa .
(trg)="s2.61.2"> Perguntou-lhes : Quereis trocar o melhor pelo pior ?
(src)="s2.61.5"> " Kuma Muka dõka musu walãƙanci da talauci .
(trg)="s2.61.3"> Pois bem : Voltai para o Egito , onde terei que implorais !
(src)="s2.61.6"> Kuma suka kõma da wani fushi daga Allah .
(src)="s2.61.7"> Wancan sabõda lalle su , sun kasance suna kãfirta da ãyõyin Allah , kuma suna kashe Aannabãwa , bãda hakki ba .
(trg)="s2.61.4"> E foramcondenados à humilhação e à indigência , e incorreram na abominação de Deus ; isso , porque negaram os versículos osversículos de Deus e assassinaram injustamente os profetas .
(src)="s2.61.8"> Wancan , sabõda sãɓawarsu ne , kuma sun kasance suna ƙẽtarewar haddi .
(trg)="s2.61.5"> E também porque se rebelaram e foram agressores .
(src)="s2.62"> Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni , da waɗanda suka tũba , da Nasãra da Makarkata , wana ya yi ĩmani da Allah da Yinin Lãhira , kuma ya aikata aikin ƙwarai , to , suna da ijãrarsu a wurin Ubangijinsu , kuma bãbu tsõro a kansu , kuma ba su zama suna yin baƙin ciki ba .
(trg)="s2.62"> Os fiéis , os judeus , os cristãos , e os sabeus , enfim todos os que crêem em Deus , no Dia do Juízo Final , e praticam o bem , receberão a sua recompensa do seu Senhor e não serão presas do temor , nem se atribuirão .
(src)="s2.63.0"> Kuma a lõkacin da Muka riƙi alƙawarinku , kuma Muka ɗaukaka dũtse a bisa gareku : " Ku kãma abin da Muka baku da ƙarfi .
(src)="s2.63.1"> Kuma ku ambaci abin da yake a cikin sa , tsammãninku ku kãrekanku .
(trg)="s2.63"> E de quando exigimos o vosso compromisso e levantamos acima de vós o Monte , dizendo-vos : Apegai-vos com firmezaao que vos concedemos e observai-lhe o conteúdo , quiçá ( Me ) temais .
(src)="s2.64"> Sa 'an nan kuma kuka jũya daga bayan wancan , to , bã dõmin falalar Allah ba da rahamarSa a kanku , haƙĩƙa , dã kun kasance daga mãsu hasãra . "
(trg)="s2.64"> Apesar disso , recusaste-lo depois e , se não fosse pela graça de Deus e pela Sua misericórdia para convosco , contar-vos-íeis entre os desventurados .
(src)="s2.65"> Kuma lalle ne , haƙĩƙa , kun san waɗanda suka ƙẽtare haddi daga gare ku a cikin Asabar , sai muka ce musu : " ku kasance birai ƙasƙantattu . "
(trg)="s2.65"> Já sabeis o que ocorreu àqueles , dentre vós , que profanaram o sábado ; a esses dissemos : " Sede símios desprezíveis ! "
(src)="s2.66"> Muka sanya ta ( mas 'alar ) azãba , dõmin abin da yake gaba gareta , da yake a bãyanta , kuma wa 'azi ga mãsu taƙawa .
(trg)="s2.66"> E disso fizemos um exemplo para os seus contemporâneos e para os seus descendentes , e uma exortação para ostementes a Deus .
(src)="s2.67.0"> Kuma a lõkacin da Musa yace ga mutanensa : " Lalle ne , Allah Yana umurtar ku da ku yanka wata sãniya . "
(trg)="s2.67.0"> E de quando Moisés disse ao seu povo : Deus vos ordena sacrificar uma vaca .