# ha/gumi.xml.gz
# ko/korean.xml.gz


(src)="s1.1"> Da sũnan Allah , Mai rahama , Mai jin ƙai .
(trg)="s1.1"> 자비로우시고 자애로우신 하나님의 이름으로

(src)="s1.2"> Godiya ta tabbata ga Allah , Ubangijin halittu ;
(trg)="s1.2"> 온 우주의 주님이신 하나님께찬미를 드리나이다

(src)="s1.3"> Mai rahama , Mai jin ƙai ;
(trg)="s1.3"> 그분은 자애로우시고 자비로 우시며

(src)="s1.4"> Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako .
(trg)="s1.4"> 심판의 날을 주관하시도다

(src)="s1.5"> Kai muke bauta wa , kuma Kai muke neman taimakonKa .
(trg)="s1.5"> 우리는 당신만을 경배하오며 당신에게만 구원을 비노니

(src)="s1.6"> Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya .
(trg)="s1.6"> 저희들을 올바른 길로 인도하여 주시옵소서

(src)="s1.7"> Hanyar waɗanda Ka yi wa ni 'ima , ba waɗanda aka yi wa fushi ba , kuma ba ɓatattu ba .
(trg)="s1.7"> 그 길은 당신께서 축복을 내리신 길이며 노여움을 받은 자나방황하는 자들이 걷지않는 가장 올바른 길이옵니다

(src)="s2.1.0"> A. L ̃ .
(src)="s2.1.1"> M ̃ .
(trg)="s2.1"> 알리프 람 밈

(src)="s2.2"> Wãncan ne Littãfi , bãbu shakka a cikinsa , shiriya ne ga mãsu taƙawa .
(trg)="s2.2"> 의심할 바 없는 이 성서는 하나님을 공경하는 자들의 이정 표요

(src)="s2.3"> Waɗanda suke yin ĩmãni game da gaibi , kuma suna tsayar da salla , kuma daga abin da Muka azurta su suna ciyarwa .
(trg)="s2.3"> 보이지 않는 하나님의 영역을믿고 예배를 드리며 그들에게 베 풀어 준 양식을 선용하는 사람들 의 이정표이며

(src)="s2.4"> Kuma waɗanda suke yin ĩmãni da abin da aka saukar zuwa gare ka , da abin da aka saukar daga gabãninka , kuma game da Lãhira suna yin yaƙĩni .
(trg)="s2.4"> 그대에게 계시된 것과 그 이 전에 계시된 것과 또한 내세를 믿는 사람들의 이정표이며

(src)="s2.5"> Waɗannan suna kan shiriya , daga Ubangjinsu , kuma waɗannan su ne mãsu cin nasara .
(trg)="s2.5"> 그들이 바로 주님의 안내를 받아 영화를 누릴 사람들이라

(src)="s2.6"> Lalle ne waɗanda suka kãfirta daidai ne a kansu , shin kã yi musu gargaɗi kõ ba ka yi musu gargaɗi ba , ba zã su yi ĩmãni ba .
(trg)="s2.6"> 믿음을 부정하는 사람들은 그대가 그들에게 경고하던 또는 경고하지 아니하던 믿으려 하지 아니하매

(src)="s2.7"> Allah Ya sa hãtimi a kan zukãtansu , da a kan jinsu , kuma a Kan ganin su akwai wata yãna ; kuma suna da wata azãba mai girma .
(trg)="s2.7"> 하나님께서 그들에게 벌을 내리사 그들의 마음을 봉하고 그들 의 귀를 붕하고 그들의 눈을 봉 하여 버릴 것이라

(src)="s2.8.0"> Kuma akwai daga mutãne wanda yake cewa : " Mun yi imani da Allah kuma da Yinin Lãhira . "
(src)="s2.8.1"> Alhãli kuwa su ba muminai ba ne .
(trg)="s2.8"> 사람들 중에는 하나님과 내세를 믿는척 말하는 무리가 있으나 실로 그들은 신앙인들이 아니거늘

(src)="s2.9"> Suna yaudarayya da Allah da waɗanda suka yi ĩmãni , alhãli bã su yaudarar kõwa fãce kansu , kuma bã su sakankancẽwa !
(trg)="s2.9"> 믿는 척 하나님을 속이는 것 은 스스로를 배반하는 것과 같으 나 그들이 알지 못할 뿐이라

(src)="s2.10.0"> A cikin zukãtansu akwai wata cũta .
(src)="s2.10.1"> Sai Allah Ya ƙãramusu wata cũta , kuma suna da azãba mai raɗaɗi sabõda ãbin da suka kasance suna yi na ƙarya .
(trg)="s2.10"> 그들 마음에는 병이 있나니하나님께서 그 병을 더하게 하시 매 그들은 고통스러운 벌을 받을 것이라 이는 고들이 스스로를 배 반했기 때문이라

(src)="s2.11"> Kuma idan aka ce musu : " Kada ku yi ɓarna a cikin ƙasa , " sukan ce : " Mũ mãsu kyautatawa kawai ne ! "
(trg)="s2.11"> 이 세상에서 해악을 퍼뜨리지 말라는 말씀이 있었을 때 그들은 평화를 심는 사람들이라 말하 더라

(src)="s2.12"> To , lalle ne su , sũne mãsu ɓarna , kuma amma bã su sansancewa .
(trg)="s2.12"> 실로 그들은 해악을 퍼뜨리면서도 깨닫지 못하노라

(src)="s2.13.0"> Kuma idan aka ce musu : " ku yi ĩmãni kamar yadda mutãne suka yi ĩmãni , " sukan ce : " Zã mu yi ĩmãni ne kamar yadda wãwãye suka yi ĩmãni ? "
(src)="s2.13.1"> To , lalle ne su , sũ ne wãwãye , kuma amma bã su sani .
(trg)="s2.13"> 그 사람들이 믿는 것처럼 믿으라 그들에게 말씀이 있었을 때 어리석은 자들이 믿는 것처럼 믿으란 말이뇨 라고 그들은 대답 하도다 보라 실로 그들이 어리석 은 자들이면서 그들은 깨닫지 못 하노라

(src)="s2.14.0"> Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni , sukan ce : " Mun yi ĩmãni .
(src)="s2.14.1"> " Kuma idan sun wõfinta zuwa ga shaiɗãnunsu , sukan ce : " Lalle ne muna tãre da ku : Mu mãsu izgili , kawai ne . "
(trg)="s2.14"> 그들이 믿는 사람들을 만났을 때는 저회들도 믿음이 있나이 다 라고 말하고 사탄과 함께 있을때는 저희는 당신과 함께 있나니 실로 우리는 조롱을 했을 뿐입니 다 라고 말하더라

(src)="s2.15"> Allah Yana yin izgili gare su kuma Yana taimakon su a cikin ɓatarsu , suna ɗimuwa .
(trg)="s2.15"> 하나님이 그들을 조롱하사 그들을 암흑속에서 버리시니 그들은 장님처럼 방황하노라

(src)="s2.16"> Waɗannan su ne waɗanda suka sayi ɓata da shiriya , sai fataucinsu bai yi rĩba ba , kuma ba su kasance masu shiryuwa ba .
(trg)="s2.16"> 그들은 진실을 팔고 허위를사니 그들의 장사가 홍할리 없으 며 인도받지 못하리라

(src)="s2.17"> Misãlinsu shĩ ne kamar misãlin wanda ya hũra wuta , to , a lõkacin da ta haskake abin da yake gẽfensa ( na abin tsõro ) , Allah Ya tafi da haskensu , kuma Ya bar su a cikin duffai , bã su gani .
(trg)="s2.17"> 그들을 비유하사 그들이 불을 켜 놓았으나 하나님께서 그들 주변의 빛을 거두어 가시고 그들 을 암흑속에 버리나니 그들은 보 지도 못하고

(src)="s2.18"> Kurãme , bẽbãye , makãfi , sabõda haka bã su kõmõwa .
(trg)="s2.18"> 귀머거리 벙어리 장님이 되어 돌아오지 못하노라

(src)="s2.19.0"> Ko kuwa kamar girgije mai zuba daga sama , a cikinsa akwai duffai da tsãwa da walƙiya : suna sanyãwar yãtsunsu a cikin kunnuwansu dãga tsãwarwakin , dõmin tsõron mutuwa .
(src)="s2.19.1"> Kuma Allah Mai kẽwayewane gã kãfirai !
(trg)="s2.19"> 그들을 비유하사 하늘에서 폭풍우가 몰아치고 암흑이 되어 천둥과 번개가 진동하니 죽음이 두려워 그들은 귀를 막으매 하나 님께서 이 불신자들을 포위하시노라

(src)="s2.20.0"> Walƙiyar tana yin kusa ta fizge gannansu , ko da yaushe ta haskakã musu , sai su yi tafiya a cikinta , kuma idan ta yi duhu a kansu , sai su yi tsaye .
(src)="s2.20.1"> Kuma dã Allah Yã so , sai Ya tafi da jinsu da gannansu .
(src)="s2.20.2"> Lalle ne Allah a kan dukan kõme Mai ĩkon yi ne .
(trg)="s2.20"> 번개가 그들의 시력을 할퀴 어 가니 그들에게 빛을 비출때에 는 걷다가 그들을 암흑으로 덮칠 때는 멈추어 서도다 또한 하나님 의 뜻에 따라 그들의 청각과 시력도 앗아 가시니 실로 하나님은 모든 일에 전지 전능하심이라

(src)="s2.21.0"> Yã ku mutãne !
(src)="s2.21.1"> Ku bauta wa Ubangjinku , Wanda Ya halicce ku , kũ da waɗanda suke daga gabãninku , tsammãninku ku kãre kanku !
(trg)="s2.21"> 인간들이여 주님을 경배하 라 그분께서 너회들을 창조하셨 고 또 너회 선조들을 창조하셨나 니 경배함으로 말미암아 의로운 사람들 가운데 있게 되리라

(src)="s2.22.0"> Wanda Ya sanya muku ƙasa shimfiɗa , kuma sama gini , kuma Ya saukar da ruwa daga sama , sa 'an nan Ya fitar da abinci daga ' ya 'yan itãce game da shi , sabõda ku .
(src)="s2.22.1"> Sabõda haka kada ku sanya wa Allah wasu kĩshiyõyi , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.22"> 그대들을 위해 대지를 침상 으로 하늘을 천정으로 두셨도다 하늘로부터는 비를 내리게하여 생 과를 맺게하고 이를 그대들의 양 식으로 내려 주셨노라 하나님께 우상을 비유하지 말가 그대들은 이를 알지 않느뇨

(src)="s2.23.0"> Kuma idan kun kasance a cikin shakka daga abin da Muka sassaukar ga Bãwanmu , to , ku zõ da sũra guda daga misalinsa ( Alƙur 'ãni ) .
(src)="s2.23.1"> Kuma ku kirãwo shaidunku baicin Allah , idan kun kasance mãsu gaskiya .
(trg)="s2.23"> 만약 너희가 하나님의 종에 게 계시한 것에 관하여 의심 한 다면 그와 같은 말씀의 한 구절이 라도 가져을 것이며 너희들이 사 실이라고 고집한다면 하나님외에 증인들을 대어보라

(src)="s2.24"> To , idan ba ku aikata ( kãwo sura ) ba , to , bã zã ku aikataba , sabõda haka , ku ji tsoron wuta , wadda makãmashinta mutãne da duwãtsu ne , an yi tattalinta dõmin kãfurai .
(trg)="s2.24"> 만일 너희가 그렇게 하지 못하고 또한 그렇게도 할 수 없다 면 지옥을 두려워 하라 그곳에는 인간과 돌들이 불에 이글거리고 있으며 불신자들을 위해 준비된 곳이라

(src)="s2.25.0"> Kuma ka bãyar da bishãra ga waɗanda suka yi ĩmãni. kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai , cẽwa lallene , suna da gidãjen Aljanna , ƙõramu na gudãna daga ƙarƙashinsu .
(src)="s2.25.1"> Ko da yaushe aka azurta su da abinci daga wasu ' ya 'yan itãce daga gare su , sai su ce : " Wannan shi ne aka azurta mu da shi daga gabãnin haka , " Kuma a je musu da shi yana mai kama da juna , Kuma sunã da , a cikin su , mãtan aure mãsu tsarki , kuma su , cikin su madawwama ne .
(trg)="s2.25"> 믿음으로 선을 행하는 이들 에게 기쁜소식을 진하라 그들을 위해 천국이 있고 그 밑에는 강물이 흐르니라 그들에게 일용할 양 식이 주어질 때면 이것은 이전에 도 저희에게 베풀어졌던 것이옵니다 라고 그들은 말하도다 또한 그들에게는 그와 유사한 것들이 주 어지리니 그곳에 순결한 동반자기 있어 그 안에서 영생하리라

(src)="s2.26.0"> Lalle ne , Allah bã Ya jin kunyar Ya bayyana wani misãli , kõwane iri ne , sauro da abin da yake bisa gare shi .
(src)="s2.26.1"> To , amma waɗanda suka yi ĩmãni , sai su san cewa lalle shi ne gaskiya daga Ubangijin su , kuma amma waɗanda suka kãfirta , sai su ce : " Mẽne ne Allah Ya yi nufi da wannan ya zama misãli ? " na ɓatar da wasu mãsu yawa da shi , kuma Yana shiryar da wasu mãsu yawada shi , kuma bã Ya ɓatarwa da shi fãce fasiƙai .
(trg)="s2.26"> 실로 하나넘께서는 모기나 또는 그 이상의 것으로 비유하길 서슴치 아니하시매 믿는자는 그 비유가 주님으로부터 온 진리임을믿으나 불신자들은 말하기를 하나님은 그 비유를 들어 무엇을 원하느뇨 라고 하니 이에 가로되 그것으로 많은 불신자들을 방황케도 하고 또 많은 믿는자들을 인도하 시노라 실로 하나님은 이단자들만을 방황케 하시니라

(src)="s2.27"> Waɗanda suke warware alƙawarin Allah daga bãyan ƙulla shi , kuma su yanke abin da Allah Ya yi umurni da shi a sãdar , kuma suna ɓarna a cikin ƙasa , waɗannan sũ ne mãsu hasãra .
(trg)="s2.27"> 이들은 하나닙의 계율을 어 긴자요 하나님이 명령하여 결합하라 하였으나 거역한 자이며 지상 에서 해악을 퍼뜨리는 사람들이니저들은 스스로를 멸망케 하도다

(src)="s2.28"> Yaya kuke kãfirta da Allah , alhãli kuwa kun kasance matattu sa 'an nan Ya rãyar da ku , sa 'nnan kuma Ya matar da ku , sa 'an nan kuma Ya rãya ku , sa 'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku ?
(trg)="s2.28"> 생명이 없었던 너희에게 생 명을 부여하사 다시 생명을 앗아 가고 또 부활케하여 그분곁으 로 돌아가게 하시는 하나님을 어 떻게 거역한단 말이뇨

(src)="s2.29.0"> Shi ne Wanda Ya halitta muku abin da ke a cikin ƙasa gaba ɗaya , sa 'an nan kuma Ya daidaita zuwa sama , sa 'an nan Y a aikata su sammai bakwai .
(src)="s2.29.1"> Kuma Shi ga dukan kõmai Masani ne .
(trg)="s2.29"> 또한 그분은 너회들을 위해 삼라만상을 창조하시고 다시 하늘로 승천하시어 일곱천을 형성하신분으로 진실로 그분은 모든 것을 아시노라

(src)="s2.30"> Kuma a lõkacin da Ubangijinka Ya ce ga malã 'iku : " Lalle ne , Ni Mai sanya wani halĩfa ne a cikin ƙasa , " suka ce : " Ashe , zã Ka sanya a cikinta , wanda zai yi ɓarna a cikinta , kuma mu , muna yi maka tasbihi tare da gõde maka , kuma muna tsarkakewa gareka " Ya ce : " Lalle ne , Ni Na san abin da ba ku sani ba . "
(trg)="s2.30"> 주님께서 천사에게 지상에 대리인을 두리라 하시니 천사들이가로되 이 세상을 해치고 살상을 하려 하십니까 저희들은 당신을 찬미하고 당신을 경배하나이다 이에 하나님이 가라사대 실로 나는 너회들이 알고 있는 모든 것을 다알고 있노라

(src)="s2.31"> Kuma Ya sanar da Ãdam sũnãye dukansu , sa 'an nan kuma ya gitta su a kan malã 'iku , sa 'n nan Ya ce : " Ku gaya mini sũnayen waɗannan , idan kun nasance mãsu gaskiya . "
(trg)="s2.31"> 아담에게 모든 사물의 이름을 가르쳐 주신 후 천사들 앞에 제시하며 말씀하시길 만일 너회가옳다면 너회가 이것들의 이름을 말해보라하니

(src)="s2.32.0"> Suka ce : " Tsarki ya tabbata a gare Ka !
(src)="s2.32.1"> Bãbu sani a gare mu , lalle ne Kai , Kai ne Masani , Mai hikima . "
(trg)="s2.32"> 하나님이여 영광을 받으소서저회는 당신이 가르쳐준 것 외에 는 아무것도 모르나니 실로 당신 은 아심과 지혜로 충만 하심이라

(src)="s2.33.0"> Ya ce : " Yã Ãdam !
(src)="s2.33.1"> Ka gaya musu sũnãyensu . "
(src)="s2.33.2"> To , a lokacin da ya gaya musu sũnãyensu , ( Allah ) Ya ce : " Ashe , ban ce muku ba , lalle Ni , Inã sane da gaibin sammai da ƙasa , kuma ( Inã sane da ) abin da kuke bayyanawa da abin da kuka kasance kuna ɓõyewa ? "
(trg)="s2.33"> 하나님이 이르시길 아담아 그들에게 이름들을 일러주라 하 시니 그가 그들에게 그 이름들을 일러주매 그분께서 천사들에게 이 르시길 내가 천지에 있는 보이지 않는 것과 너회가 드러내거나 감 추고 있는 모든 것을 알고 있다고 너희에게 얘기하지 않했느뇨

(src)="s2.34"> Kuma a lõkacin da Muka ce ga malã 'iku : " Ku yi sujada ga Ãdam , " Sai suka yi sujada , fãce Ibilĩsa ya ƙi , kuma ya yi girman kai , kuma ya kasance daga kãfirai .
(trg)="s2.34"> 하나님이 천사들에게 명령 하여 아담에게 엎드려 절하라 하 니 모두가 엎드려 절을 하나 이 블리스만 거절하며 거만을 부렸으 니 그는 불신자들중에 있었노라

(src)="s2.35.0"> Kuma muka ce : " Ya Ãdam !
(src)="s2.35.1"> Ka zauna kai da matarka a gidan Aljanna , kuma ku ci daga gare ta , bisa wadãta , inda kuke so , kuma kada ku kusanci wannan itãciyar , har ku kasance daga azzãlumai . "
(trg)="s2.35"> 하나님이 말씀하사 아담아 아 내와 함께 천국에 거주하며 그대 들이 원하는 양식을 먹되 이 나무 에 접근하지 말라 그렇지 않으면 죄지은자 가운데 있게 되니라 .

(src)="s2.36.0"> Sai Shaiɗan ya talãlãɓantar da su ga barinta , sai ya fitar da su daga abin da suka kasance a cikinsa .
(src)="s2.36.1"> Kuma muka ce : " Sãshenku nã maƙiyi ga sãshe , kuma kuna da a cikin ƙasa matabbata da jin dãɗi zuwa ga wani lõkaci . "
(trg)="s2.36"> 사탄이 그들을 유혹하여 그 곳으로부터 나가게 하매 하나님이말씀하사 서로가 서로의 적이되어지상에서 얼마 동안 안주하여 살 라 했노라

(src)="s2.37.0"> Sai Ãdam ya karɓi wasu kalmõmi daga Ubangjjinsa , sabõda haka ya karɓi tũba a kansa .
(src)="s2.37.1"> Lalle ne Shi , Shĩ ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.37"> 이때 아담은 주님으로부터 말씀을 들었으며 하나님은 그를 용서 하였으니 진실로 그분은 관 용과 자비로 충만하심이라

(src)="s2.38.0"> Muka ce : " Ku ku sauka daga gare ta gabã ɗaya .
(src)="s2.38.1"> To , imma lalle shiriya ta je muku daga gare Ni , to , wanda ya bi shiriya ta to , bãbu tsõro a kansu , kuma bã su yin baƙin ciki . "
(trg)="s2.38"> 하나님이 그들에게 말씀하사모두 세상으로 내려가 살라 복음 을 내려 보낼 것이라 이를 따르는사람은 두려움도 슬픔도 없을 것 이라

(src)="s2.39"> " Kuma waɗanda suka kãfirta , kuma suka ƙaryata game da ãyõyinMu , waɗannan sũ ne abõkan Wuta ; sũ a cikinta madawwama ne . "
(trg)="s2.39"> 하나님의 말씀을 불신하고 거역하는 사람은 불지옥의 주인이되어 그 속에서 영원히 기거할 것이라

(src)="s2.40.0"> Yã Banĩ Isrã 'Ĩla !
(src)="s2.40.1"> Ku tuna ni 'imãTa a kanku , kuma ku cika alƙawariNa , In cika muku da alƙawarinku. kuma Ni , ku ji tsõro Na .
(trg)="s2.40"> 이스라엘 자손들이여 내가 너회에게 베푼 은총을 기억하고 나에게 한 약속을 이행하라 내가 너희와의 약속을 이행하리라 그 리고 나만을 두려워 하라

(src)="s2.41.0"> Kuma , ku yi ĩmãni da abin da na saukar , mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da ku , kuma kada ku kasance farkon kãfiri game da shi , Kuma kada ku sayi ' yan kuɗi kaɗan da ãyõyiNa .
(src)="s2.41.1"> Kuma ku ji tsõrõNa , Nĩ kaɗai .
(trg)="s2.41"> 내가 계시한 것을 믿고 이전에 내려보낸 계시를 믿으라 이를 불신하는 우두머리가 되지 말것이며 나의 계시를 어떠한 것과도 교환하지 말고 나만을 두려워하라

(src)="s2.42"> Kuma kada ku lulluɓe gaskiya da ƙarya , kuma ku ɓõye gaskiya , alhãli kuwa kuna sane .
(trg)="s2.42"> 진리를 부정으로 왜곡하지 말고 진리를 숨기지 말라 너회는 알고 있지 않느뇨

(src)="s2.43"> Kuma ku tsayar da salla ; kuma ku bãyar da zakka ; kuma ku yi rukũ 'i tãre da mãsu yin rukũ 'i .
(trg)="s2.43"> 예배를 드리고 이슬람세를 받칠 것이며 다같이 고개속여 하 나님을 경배하라

(src)="s2.44.0"> Shin , kuna umurnin mutãne da alhẽri , kuma ku manta da kanku alhãli kuwa kuna karatun littãfi ?
(src)="s2.44.1"> Shin , bãzã ku hankalta ba ?
(trg)="s2.44"> 선을 행하라 너회 백성들에 게 일렀으되 너회 자신들은 망각 하고 있느뇨 성서를 낭독하면서도모른단 말이뇨

(src)="s2.45.0"> Kuma ku nẽmi taimako da yin haƙuri , da salla .
(src)="s2.45.1"> Kuma lalle ne ita , haƙĩƙa , mai girma ce fãce fa a kan mãsu tsõron Allah .
(trg)="s2.45"> 인내와 예배로써 구원하라 실로 그것은 겸손한 마음이 없는 사람에게는 힘든 일이라

(src)="s2.46"> Waɗanda suka tabbata cẽwa lalle ne su mãsu haɗuwa da Ubangijinsu , kuma lalle ne sũ a gareshi mãsu kõmãwa ne .
(trg)="s2.46"> 주님을 만날 수 있다고 확신하는 사람은 주님께로 돌아가니라

(src)="s2.47.0"> Yã banĩ Isrã 'ĩla !
(src)="s2.47.1"> Ku tuna ni 'imaTa , wadda Na ni 'imta a kanku , kuma lalle ne Ni , na fĩfĩta ku a kan tãlikai .
(trg)="s2.47"> 이스라엘 자손들이여 내가 너회들에게 베푼 나의 은총을 기 억하라 내가 그대들을 선택 했노 라

(src)="s2.48"> Kuma ku ji tsron wani yini , ( a cikinsa ) rai bã ya Wadãtar da wani rai da kõme , kuma bã a karɓar cetõ daga gareshi , kuma ba a karɓar fansa daga gare shi , kuma bã su zama ana taimakon su ba .
(trg)="s2.48"> 그날을 두려워 하라 그날은 어느 누구도 다른 사람에게 도움 을 주지 못하며 어떤 중재도 수라되지 아니하며 어떠한 보상도 받 을 수 없으니 그들은 어떠한 도움도 받지 못하니라

(src)="s2.49.0"> Kuma a lõkacin da muka tsĩrar da ku daga mutãnen Fir 'auna , su na taya muku muguntar azãba , su na yayyanke ɗiyanku maza su na rãyar da mãtanku .
(src)="s2.49.1"> Kuma a cikin wancan akwai jarabawa mai girma daga Ubangijinku .
(trg)="s2.49"> 하나님께서 너희를 파라오의압박으로부터 구하였음을 상기하 라 그들은 너희를 구속하고 남성 들을 학살 하였으며 여성들은 그 들을 위해 봉사하도록 하였으니 이것이야말로 주님이 내리신 시련이라

(src)="s2.50"> Kuma a lõkacin da Muka raba tẽku sabõda ku , sai Muka tsĩrar da ku kuma Muka nutsar da mutãnen Fir 'auna , alhãli kuwa kũ kuna kallo .
(trg)="s2.50"> 바다를 둘로 쪼개어 너회들 을 구하고 너회들의 안면에서 파 라오족을 익사케 했나니

(src)="s2.51"> Kuma a lõkacin da muka yi wa 'adi ga Mũsa , dare arba 'in , sa 'an nan kuma kuka riƙi maraƙi daga bãyansa , alhãli kũ , kuna mãsu zãlunci ( da bauta masa ) .
(trg)="s2.51"> 모세에게 사십일방을 명하여은거하게 하였을 때 그대들은 송 아지를 택하여 우상을 숭배하였으 매 너회들은 우매하였노라

(src)="s2.52"> Sa 'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.52"> 그 후에도 하나님은 그대들 을 용서하여 주었나니 이에 감사 하라

(src)="s2.53"> Kuma a lõkacin da Muka baiwa Mũsa Littãfi da rarrabẽwa , tsammãninku , kuna shiryuwa .
(trg)="s2.53"> 하나님께서 모세에게 성서와 식별서를 내렸나니 이것으로 너 회가 인도될 것이라

(src)="s2.54.0"> Kuma a lõkacin da Mũsa ya ce ga mutãnensa : " Ya mutãnena !
(src)="s2.54.1"> Lalle ne ku , kun zãlunci kanku game da riƙonku maraƙin , sai ku tũba zuwa ga Mahaliccinku , sai ku kashe kãwunanku .
(src)="s2.54.2"> Wancan ne mafii alheri a wajen mahaliccinku .
(src)="s2.54.3"> Sa 'an nan Ya karɓi tuba a kanku. lalle ne Shi , Shi ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .
(trg)="s2.54"> 모세가 그의 백성에게 이르 되 백성들이여 송아지를 숭배하 여 자신들을 우롱했노라 주님께 회개하고 속죄하라 주님의 은총이있어 너회들을 용서할 것이라 진 실로 그분은 관용과 자비로 충만 하시니라

(src)="s2.55.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Ya Musa !
(src)="s2.55.1"> Bã zã mu yi ĩmãni ba dõminka , sai munga Allah bayyane , " sabada haka tsãwar nan ta kamaku , alhãli kuwa kuna kallo .
(trg)="s2.55"> 모세야 하나님의 형상을 볼 때까지는 믿을 수 없도다 라고 말한 것을 기억하라 그때 천등과 번개가 그들을 불태워 버렸음을 너 회는 지켜보지 아니했느뇨

(src)="s2.56"> Sa 'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku , tsammãninku , kuna gõdẽwa .
(trg)="s2.56"> 그런데도 너회가 죽은 후 내가 너희를 부활시 켰으니 이에 감사하라

(src)="s2.57"> Kuma Muka sanya girgije ya yi inuwa a kanku , kuma Muka saukar da darɓa da tantabaru a kanku ; " Ku ci daga mãsu dãɗin abin da Muka azurta ku . " kuma ba su zãlunce Mu ba , kuma amma kansu suka kasance suna zãlunta .
(trg)="s2.57"> 하나님께서 구름으로 그늘을만들고 만나와 쌀와를 보내며 그 대들에게 준 양식 가운데 좋은 것을 먹으라 했거늘 나를 속이지 못하고 스스로 자신들을 우매하게 하였을 뿐이라

(src)="s2.58.0"> Kuma a lokacin da Muka ce : " Ku shiga wannan alƙarya .
(src)="s2.58.1"> San nan ku ci daga gareta , idan kuka so , bisa wadata , kuma ku shiga ƙofa kuna masu tawalu 'i , kuma ku ce ; " kãyar da zunubai " Mu gãfarta muku laifukanku , kuma zã mu ƙãra wa mãsu kyautatawa . "
(trg)="s2.58"> 하나님이 말한 것을 상기하 라 이 마을로 들어가 그대들이 원 하는 대로 먹되 엎드려 문으로 들 어가 겸손히 회개하라 하나님이 그대들의 죄를 용서하고 선행을 베푸는 사람에게는 보상을 증가할 것이라

(src)="s2.59"> Sai waɗanda suka yi zalunci suka sake magana watar wannan da aka ce musu , saboda haka muka saukar a kan waɗanda suka yi zãlunci da azãba daga sama sabõda abin da suka kasance suna yi na fãsiƙanci .
(trg)="s2.59"> 그러나 그 우매한 사람들은 그들에게 계시된 말씀을 변조하였 으니 하나님께서 그 우매한 사람 들에게 하늘로부터 혹사병을 보내 도다 . 이는 그들이 계속 죄를 범했기 때문이라

(src)="s2.60.0"> Kuma a lokacin da Mũsa ya nemi shãyarwa domin mutãnensa , Muka ce ; " Ka dõki dũtsen da sandarka . "
(src)="s2.60.1"> Sai marmaro gõma sha biyu suka ɓuɓɓugo , haƙĩƙa , kõwaɗanne mutãne sun san wurin shansu .
(src)="s2.60.2"> " Ku ci kuma ku sha daga arziƙin Ubangijinku , kuma kada ku yi fasadi , a cikin ƙasa , kuna mãsu ɓarna . "
(trg)="s2.60"> 상기하라 모세가 그의 백성 을 위해 물을 구하매 하나님이 모 세에게 네 지팡이로 그 바위를 때 리라 하니 그곳으로부터 열두개의 샘이 솟아나와 각 부족들은 그들 이 마실곳을 알았도다 하나님이 주신 양식을 먹고 마시되 현세에 서 해악을 퍼뜨리지 말라

(src)="s2.61.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Yã Mũsã !
(src)="s2.61.1"> Bã zã mu yi haƙuri ba a kan abinci guda .
(src)="s2.61.2"> Sai ka rõƙa mana Ubangijinka Ya fitar mana daga abin da ƙasa take tsirarwa daga ganyenta , dumanta , da alkamarta da albasarta .
(src)="s2.61.3"> Ya ce : " Kuna nẽman musanya abin da yake mafi ƙasƙanci da wanda yake mafi alhẽri ?
(src)="s2.61.4"> Ku sauka wani birni ( daga cikin birane ) , lalle ne , kuna da abin da kuka rõƙa .
(src)="s2.61.5"> " Kuma Muka dõka musu walãƙanci da talauci .
(src)="s2.61.6"> Kuma suka kõma da wani fushi daga Allah .
(src)="s2.61.7"> Wancan sabõda lalle su , sun kasance suna kãfirta da ãyõyin Allah , kuma suna kashe Aannabãwa , bãda hakki ba .
(src)="s2.61.8"> Wancan , sabõda sãɓawarsu ne , kuma sun kasance suna ƙẽtarewar haddi .
(trg)="s2.61"> 그들이 모세에게 말하기를 모세여 음식 한가지로만 살 수 없 나니 목초와 오이 마늘과 아다스 그리고 양파를 하나님께 구원하여 주소서 모세 가로되 그것들보다 더 좋은것을 주셨는데 너회는 이 하찮은 것과 바꾸려 하느뇨 아무 곳이나 자 보아라 너회가 구한 것을 얻을지니 이에 하나님은 그들 을 보잘 것 없고 처량한 족속으로만들었으며 그들은 하나님의 노여움을 샀도다 . 그들은 하나님의 말씀을 부인하고 예언자들을 무차별살해했으니 이들은 불신자들이라

(src)="s2.62"> Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni , da waɗanda suka tũba , da Nasãra da Makarkata , wana ya yi ĩmani da Allah da Yinin Lãhira , kuma ya aikata aikin ƙwarai , to , suna da ijãrarsu a wurin Ubangijinsu , kuma bãbu tsõro a kansu , kuma ba su zama suna yin baƙin ciki ba .
(trg)="s2.62"> 꾸란을 믿는 자들이나 구약 을 믿는자들이나 그리스도인과 천사들을 믿는 사비안들이나 하나님과 내세를 믿고 선행을 행하는 자에게는 주님의 보상이 있을 것이 며 그대들에게는 두려움도 슬픔도없을 것이라

(src)="s2.63.0"> Kuma a lõkacin da Muka riƙi alƙawarinku , kuma Muka ɗaukaka dũtse a bisa gareku : " Ku kãma abin da Muka baku da ƙarfi .
(src)="s2.63.1"> Kuma ku ambaci abin da yake a cikin sa , tsammãninku ku kãrekanku .
(trg)="s2.63"> 너회 유대인과 구약성서에 있는대로 약속을 했으며 뚜르산을너회들 위로 을렸노라 너회에게 내려준 것을 확고히 잡을 것이며 그 안의 뜻을 생각하라 의로운 사람들이 될 것이라

(src)="s2.64"> Sa 'an nan kuma kuka jũya daga bayan wancan , to , bã dõmin falalar Allah ba da rahamarSa a kanku , haƙĩƙa , dã kun kasance daga mãsu hasãra . "
(trg)="s2.64"> 그러나 너회는 이를 볼신했 나니 하나님이 너희에게 은총과 자비를 베풀지 않으셨다면 너희는명망하는 자 중에 있을 것이라

(src)="s2.65"> Kuma lalle ne , haƙĩƙa , kun san waɗanda suka ƙẽtare haddi daga gare ku a cikin Asabar , sai muka ce musu : " ku kasance birai ƙasƙantattu . "
(trg)="s2.65"> 너회 가운데 안식일을 위반 한 자들이 있음을 너회가 알고 하나님이 그들에게 이르길 그대들은원숭이가 되어 저주를 받을 것이 라

(src)="s2.66"> Muka sanya ta ( mas 'alar ) azãba , dõmin abin da yake gaba gareta , da yake a bãyanta , kuma wa 'azi ga mãsu taƙawa .
(trg)="s2.66"> 그리하여 하나님은 그 세대 의 백성과 그들의 후손들에게 벌 을 내렸으며 하나님을 두려워 하 는 사람들에게는 교훈을 주었노라

(src)="s2.67.0"> Kuma a lõkacin da Musa yace ga mutanensa : " Lalle ne , Allah Yana umurtar ku da ku yanka wata sãniya . "
(src)="s2.67.1"> Suka ce : " Shin kana riƙon mu ne da izgili ? "
(src)="s2.67.2"> Ya ce : " Ina nẽman tsari daga Allah da in kasance daga jãhilai . "
(trg)="s2.67"> 모세가 그의 백성에게 이르 되 하나님께서 너회들에게 명령했노라 암송아지 한 마리를 잡아 바치라고 하니 당신은 우리들을 조 룽하는가 라고 그들이 웅답하더라이때 모세 가로되 주여 이같은 몽매한 자가 되지 않도록하여주소서

(src)="s2.68.0"> Suka ce : " Ka rõƙa mana Ubangijinka , Ya bayyana mana , mecẽ ce ita ? "
(src)="s2.68.1"> Ya ce : " Lalle ne , Shi , Yana cewa : " Lalle ne ita sãniya ce ; bã tsõfuwa ba , bã kuma budurwa ba , tsakãtsaki ce a tsakãnin wancan , ' sai ku aikata abin da ake umurninku . "
(trg)="s2.68"> 그들이 말하길 그것이 어떤 소인지 당신의 주님께 간청하여 설명하여 달라 하니 가로되 그 소는 늙지도 않고 어리지도 않는 중간의 것이라 너회들은 명받은대로행하라

(src)="s2.69.0"> Suka ce : " Ka rõƙa mana Ubangijinka Ya bayyana mana abin da yake launinta . "
(src)="s2.69.1"> Ya ce : " Lalle ne , Shi Yana cewa : " Ita wata saniya ce fatsa-fatsa , mai tsan-tsan launi , tana faranta ran mausu kallonta . "
(trg)="s2.69"> 그것은 또 무슨 색깔인지 당신의 주님께 청하여 설명하여 달 라하니 가로되 그 소는 맑고 노 란색이며 보는이를 감탄케 하노라

(src)="s2.70"> Suka ce : " Ka rõƙa mana Ubangijinka , Ya bayyana mana abin da yake ita , lalle ne shãnu suna yi mana kamã da jũna , kuma mu , idan Allah Yã so , haƙĩƙa , shiryuwa ne . "
(trg)="s2.70"> 그들이 말하길 그것이 어떤 소인지 당신의 주님께 청하여 설 명하여 달라 실로 그 암소들이 우리에게는 닮아보이도다 진실로 우리는 하나님의 뜻이라면 그것을 알게 되리라

(src)="s2.71.0"> Ya ce : " Lalle ne Shi , Yana cẽwa : " Ita wata sãniya ce ; ba horarra bã tana noman ƙasa , kuma ba ta shayar da shuka , lãfiyayya ce : bãbu wani sõfane a cikinta . "
(src)="s2.71.1"> Suka ce : " Yanzu kã zo da gaskiya .
(src)="s2.71.2"> Sai suka yanka ta , kamar ba zã su aikata ba .
(trg)="s2.71"> 가로되 그 소는 땅을 일구고물을 대도록 길들여지지 아니한 흠이 없는 건전한 것이라 하니 이제 당신은 사실을 설명 하였소 라고 말하며 마지 못하여 그 소를 회생 하였더라

(src)="s2.72"> Kuma a lõkacin da kuka yi kisan kai , kuka dinga tunkuɗa wa jũna laifĩ a cikinsa , kuma Allah Mai fitar da abin da kuka kasance kuna ɓõyẽwa ne .
(trg)="s2.72"> 너회가 한 인간을 살인하고 서 이 사실을 감추려할 때 하나님께서는 너회가 숨긴 것을 들추어 내시니라

(src)="s2.73.0"> Sai Muka ce : " Ku dõke shi da wani sãshenta . "
(src)="s2.73.1"> Kamar wancan ne Allah Yake rãyar da matattu , kuma Ya nũna muku ayõyinSa , tsammãninku kuna hankalta .
(trg)="s2.73"> 그 소의 일부를 가지고 그 시체를 때리라하여 하나님께서 죽은 자를 소생시켜 그분의 예증 을 그처럼 밝히시니 너회는 이해 하게 되리라

(src)="s2.74.0"> San 'nan kuma zukãtanku , suka ƙẽƙashe daga bãyan wancan .
(src)="s2.74.1"> Sabõda haka suka zamanto kamar duwatsu .
(src)="s2.74.2"> Ko mafi tsananin ƙeƙashewa. kuma lalle ne daga duwãtsu , haƙĩka , akwai abin da maremari suke ɓuɓɓuga daga gare shi , kuma lalle ne daga gare su , haƙĩƙa , akwai abin da yake tsatstsagewa har ruwa ya fita daga gare shi , kuma lalle ne , haƙĩƙa , daga gare su , haƙĩƙa , akwai da yake fãɗõwa dõmin tsõron Allah , kuma Allah bai zama gãfili ba daga barin abin da kuke aikatãwa .
(trg)="s2.74"> 그런후에도 너회의 마음은 바위처럼 아니 그보다 단단하게 굳어졌노라 바위가 쪼개져 강이 흐르고 그 강이 갈라져 물이 흘러나오며 하나님이 두려워 바위도 무너지도다 하나님은 그들이 행하는 모든 것을 알고 계시니라

(src)="s2.75"> Shin fa kuna tsammãnin zã su yi imãni sabõda ku , alhãli kuwa , haƙĩƙa , wata ƙungiya daga gare su sun kasance suna jin maganar Allah , sa 'an nan kuma su karkatar da ita daga bãyan sun gãne ta , alhãli sũ , suna sane ?
(trg)="s2.75"> 너회들은 그들이 너회와 더 불어 믿음을 같이 하기를 바라느 뇨 그들의 무리가 하나님의 말씀 을 듣고 이해 하면서도 그 말씀을왜곡하도다

(src)="s2.76.0"> Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni sukan ce : " Mun yi ĩmãni , " kuma idan sãshensu ya wõfinta zuwa ga sãshe , sukan ce : " Shin , kuna yi musu magana da abin da Allah Ya buɗa muku ne dõmin su yi muku hujja da shi a wurin Ubangijinku ? "
(src)="s2.76.1"> Shin fa , bã ku hankalta ?
(trg)="s2.76"> 보라 그들이 믿는 사람들을 만났을때는 우리도 믿나이다 라고말하고 그들이 각각 만났을때는 하나님 앞에서 증거가 되도록 하 나님이 너회들에게 계시한 것을 그들에게 얘기해야 되느뇨 너회 들은 이해하지 못하는 자들이 아 니더뇨 하더라

(src)="s2.77"> Shin , kuma bã su sanin cẽwa lalle ne Allah Yana sanin abin da suke ɓõyẽwa da abin da suke bayyanãwa ?
(trg)="s2.77"> 그들이 숨기는 것과 말하는 것을 하나님께서 알고 계신다는 것을 그들은 모르고 있단 말이뇨

(src)="s2.78"> Kuma daga cikinsu akwai ummiyyai , bã su da sanin Littãfi , fãce tãtsuniyoyi , kuma sũ bã kõme suke yi ba fãce suna yin zato .
(trg)="s2.78"> 그들 중에는 글을 알지못하 여 그 성서를 알지 못하매 단지 추측만을 했을 뿐이라

(src)="s2.79"> To , bone ya tabbata ga waɗanda suke rubũta littãfi da hannuwansu sa 'an nan kuma su ce wannan daga wurin Allah yake , dõmin su sayi kuɗi kaɗan da shi , san nan bone ya tabbata a gare su daga abin da hannayensu ke rubũtãwa , kuma bone ya tabbata a gare su daga abin da suke sanã 'antãwa .
(trg)="s2.79"> 그들 손으로 그 성서를 써서 이것이 하나님으로부터 온 것이니 값싸게 사소서 라고 말하는 그들 에게 재앙이 있을 것이며 그것을 쓴 그들의 손에도 재앙이 올 것이 며 그로써 금전을 모으는 자들에 게 큰 재앙이 있을 것이라

(src)="s2.80"> Kuma suka ce : " Wuta bã zã ta shãfe mu ba , fãce , ' yan kwãnuka ƙidãyayyu . " Ka ce : " Ashe kun riƙi wani alkawari a wurin Allah , sa 'an nan Allah ba zai sãɓa wa alkawarinSa ba ko kuwa kuna faɗin abin da ba ku sani ba bisa ga Allah ? "
(trg)="s2.80"> 그들은 불의 재앙이 몇일간 을 제외하고는 오지 않을 것입니 다 라고 말하니 일러 가로되 하나님께서 그렇게 약속했느뇨 실로 하나님께서는 그분의 약속을 어기지 않으시니 너회는 하나님에 관 해 알지 못하는 것을 말하려 하느뇨

(src)="s2.81.0"> Na 'am !
(src)="s2.81.1"> Wanda ya yi tsiwur-wurin mũgun abu , kuma laifinsa ya kẽwaye shi , to , waɗannan su ne ' yan Wuta , sũ a cikinta madawwama ne .
(trg)="s2.81"> 사악을 저지르는 자 죄악이 그를 포섭하니 그는 불지옥의 주 인이 되어 그곳에서 영원히 기거 하리라

(src)="s2.82"> Kuma waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyukan ƙwarai , waɗannan , ' yan Aljanna ne , sũ a cikinta madawwama ne .
(trg)="s2.82"> 그러나 믿음으로 선행을 행 하는자는 천국의 주인이 되어 그 곳에서 영생하리라

(src)="s2.83"> Kuma a lõkacin da Muka karɓi alkawarin Bani-Isrã 'ĩla : " Kada ku bauta wa kõwa fãce Allah , kuma ga mahaifa ku kyautata , da mai zumunta da marãyu da matalauta , kuma ku faɗi magana mai kyau zuwa ga mutãne , kuma ku tsayar da salla , kuma ku bãyar da zakka , sa 'an nan kuka jũya bãya , fãce kaɗan daga gare ku , alhãli kuwa kuna mãsu bijirẽwa .
(trg)="s2.83"> 이스라엘 백성에게 약속을 하사 하나님 외에는 어떤 것도 경배하지 말며 부모와 친척에게 고아와 불우한 자들에게 자선 을 베풀고 사람에겐 겸손하며 예 배를 드리고 인슬람세를 바치라 했거늘 너희중 소수를 제외하고는외면하며 등을 돌리도다

(src)="s2.84"> Lõkacin da Muka riƙi alkawarinku ; bã zã ku zubar da jininku ba , kuma bã zã ku fitar da kanku daga gidãjenku ba ; sa 'an nan kuka tabbatar alhãli kuwa kuna bãyar da shaida ( a kanku ) .
(trg)="s2.84"> 하나님이 너희에게 성약을 하사 너회 백성들의 피를 흘려서 도 않되며 백성들의 일부를 너희 주거지로부터 추방해서도 아니된 다 하였거늘 너회는 엄숙히 약속 한 증인들이 아니더뇨

(src)="s2.85.0"> Sa 'an nan kuma , gã ku , yã waɗannan !
(src)="s2.85.1"> Kuna kashe kanku , kuma kuna fitar da wani ɓangare daga gare ku daga gidãjensu , kuna taimakon jũna a kansu da zunubi da zãlunci kuma idan kãmammu suka je muku kuna fansarsu alhãli kuwa shĩ fitar da su abin da aka haramta muku ne .
(src)="s2.85.2"> Shin fa , kuna ĩmãni da sãshen Littãfin ne , kuma ku kãfirta da sãshe ?
(src)="s2.85.3"> To , mẽne ne sakamakon wanda ke aikata wancan daga gare ku fãce wulãkanci a cikin rãyuwar dũniya ?
(src)="s2.85.4"> Kuma a Rãnar ¡ iyãma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin azãba .
(src)="s2.85.5"> Kuma Allah bai zama Mai gafala ba daga barin abin da kuke aikatãwa .
(trg)="s2.85"> 그런후에도 서로 살생을 하 고 주거지로부터 추방을 하며 죄 악과 앙심을 조성하고 포로가 될 때는 보석금을 갈취하도다 실로 그들을 추방하는 것은 불법이며 성서의 일부만 믿고 일부를 불신 하는 자 그들을 위한 현세의 보 상은 무엇이겠느뇨 실로 이생에서 치욕이 있을 뿐이며 심판의 날 엄 한 응벌이 있을 것이라 실로 하나 님께서는 너회가 행하는 모든 것 을 알고 계심이라

(src)="s2.86"> Waɗannan su ne waɗanda suka sayi rãyuwar dũniya da Lãhira , dõmin haka bã zã a sauƙaƙa azãba ba daga kansu , kuma sũ , bã ataimakonsu .
(trg)="s2.86"> 그들은 내세를 팔아 현세를 사는 자들이니 그들의 죄는 경감 되지 않으며 어떤 도움도 없을 것 이라

(src)="s2.87.0"> Kuma lalle ne , haƙĩƙa , Munbai wa Mũsã Littãfi , kuma Mun biyar daga bãyansa da wasu Manzanni , kuma Muka bai wa Ĩsã ɗan Maryama hujjõji bayyanannu , kuma Muka ƙarfafa shi da Rũhi mai tsarki .
(src)="s2.87.1"> Shinfa , kõ da yaushe wani manzo ya je muku tãre da abin da rãyukanku bã su so , sai ku kangara , wani ɓangare kun ƙaryata , kuma wani ɓangare kuna kashẽwa ?
(trg)="s2.87"> 하나님은 모세에게 성서를 주었고 그를 이어 예언자들을 오 게 하였으며 마리아의 아들 예수 에게 권능를 주어 성령으로그를 보호케 하였노라 너회들이 바라 지 않는 한 선지자가 왔을 때 너 회들은 자태를 부리고 일부는 거 짓을 일삼고 일부는 살인을 행한 다 말이뇨

(src)="s2.88.0"> Kuma suka ce : " Zukatanmu suna cikin rufi . "
(src)="s2.88.1"> A 'a , Allah Yã la 'ane su , dõmin kafircinsu kadan kwarai suke yin ĩmãni !
(trg)="s2.88"> 이때 그들은 저희의 마음이 굳었나이다 라고 대답하도다 그러나 하나님께서 그들의 불신함에 저주를 내리시니 그들이 믿지 않 기 때문이라

(src)="s2.89.0"> Kuma a lõkacin da wani Littãfi daga wurin Allah ya je musu , mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da su , alhãli kuwa sun kasance daga gabãnin haka suna fãtar taimako da shi a kan waɗanda suka kãfirta .
(src)="s2.89.1"> To , a lõkacin da abin da suka sani ya je musu , sai suka kãfirta da shi .
(src)="s2.89.2"> Sabõda haka la 'anar Allah ta tabbata a kan kãfirai .
(trg)="s2.89"> 그들에게 하나님으로부터 성서가 도래하였을 때 이는 이미 확증된 것이거늘 이것은 불신자 들에 대한 승리라 그러나 그들이 알고 있는 그분이 왔을 때 그들은그것을 불신하였나니 이들 불신 자들에 하나님의 저주가 있을 것 이라

(src)="s2.90.0"> Tir , da abin da suka sayi rãyukansu da shi ; watau su kãfirta da abin da Allah Ya saukar sabõda zãlunci ; kada Allah Ya saukar da falalarsa a kan wanda Yake so daga bãyinsa .
(src)="s2.90.1"> Sai suka kõmo da fushi game da wani fushi .
(src)="s2.90.2"> Kuma ga kãfirai akwai azãba mai wulãƙantarwa .
(trg)="s2.90"> 자기의 영혼을 파는 사람과 하나님이 계시한 것을 불신하는 자들에게 하나님이 원하는 그분 의 종에게 그분의 은혜가 내려지 는 것을 시기하는 자들 위에 재앙이 있을 것이라 그들은 분노에 분노를 초래하였으니 불신자들에 게는 수치스러운 징벌이 있을 것 이라

(src)="s2.91.0"> Kuma idan aka ce musu : " Ku yi ĩmãni da abin da Allah Ya saukar . "
(src)="s2.91.1"> Sai su ce : " Muna ĩmãni da abin da aka saukar a gare mu , " kuma suna kãfircẽwa da abin da ke bãyansa , alhãli kuwa , shi ne gaskiyar ( da suka sani ) mai gaskatawa ga abin da yake tãre da su ( na Attaura ) Ka ce : " To , don me kuke kashe annabãwan Allah gabãnin wannan , idan kun kasance mãsu bãyar da gaskiya ? "
(trg)="s2.91"> 하나님이 내린 계시를 믿으 라 했을 때 우리에게 계시된 것 을 믿나이다 라고 대답하되 그 이후의 것은 그것이 사실임을 확 증하면서도 불신하도다 그들이 믿는 자들이라면 그 이전의 선지 자들을 왜 살해 하였는가 그들에 게 물어보라

(src)="s2.92"> Kuma lalle ne haƙĩƙa Mũsã ya zo muku da hujjõji bayyanannu , sa 'an nan kuka riƙi maraƙi ( daga bãyansa , alhãli kuwa kuna mãsu zãlunci .
(trg)="s2.92"> 모세가 예증들을 갖고 너희 에게 왔으나 그가 없는 동안 너 회는 송아지를 숭배했나니 너회는우매한 자들이라

(src)="s2.93.0"> Kuma a lõkacin da Muka riƙi alkawarinku kuma Muka ɗaukaka dutse a bisa gare ku , ( Muka ce : ) " Ku riƙi abin da Muka kãwo muku da ƙarfi kuma ku ji " Suka ce : " Mun ji kuma mun ƙi . "
(src)="s2.93.1"> Kuma aka zuba son maraƙin a cikin zukatansu sabõda kãfircinsu .
(src)="s2.93.2"> Ka ce : " Tir da abin da ĩmãninku yake umurnin ku da shi , har idan kun kasance mãsu ĩmãni ! "
(trg)="s2.93"> 하나님이 너희와 성약을 한 것과 너회들 위로 시나이 산을 솟게하고 너회에게 내려준 것을 지 키며 그 율법에 귀를 기울이라 했을때 우리는 들었으나 당신이 우 리에게 명령한 것은 거절하도다 라고 말하니 그들은 자신들의 불 신으로 말미암아 그들의 마음속에암송아지 가루의 물을 마셔야만 했더라 일러가로되 너희가 어떤 믿음을 가졌다 해도 너회의 믿음 에는 저주가 있으리라