# de/aburida.xml.gz
# ha/gumi.xml.gz


(src)="s1.1"> Im Namen Allahs , des Allerbarmers , des Barmherzigen !
(trg)="s1.1"> Da sũnan Allah , Mai rahama , Mai jin ƙai .

(src)="s1.2"> Alles Lob gebührt Allah , dem Herrn der Welten
(trg)="s1.2"> Godiya ta tabbata ga Allah , Ubangijin halittu ;

(src)="s1.3"> dem Allerbarmer , dem Barmherzigen
(trg)="s1.3"> Mai rahama , Mai jin ƙai ;

(src)="s1.4"> dem Herrscher am Tage des Gerichts !
(trg)="s1.4"> Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako .

(src)="s1.5"> Dir ( allein ) dienen wir , und Dich ( allein ) bitten wir um Hilfe .
(trg)="s1.5"> Kai muke bauta wa , kuma Kai muke neman taimakonKa .

(src)="s1.6"> Führe uns den geraden Weg
(trg)="s1.6"> Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya .

(src)="s1.7"> den Weg derer , denen Du Gnade erwiesen hast , nicht ( den Weg ) derer , die(Deinen ) Zorn erregt haben , und nicht ( den Weg ) der Irregehenden .
(trg)="s1.7"> Hanyar waɗanda Ka yi wa ni 'ima , ba waɗanda aka yi wa fushi ba , kuma ba ɓatattu ba .

(src)="s2.1"> Alif Lam Mim .
(trg)="s2.1.0"> A. L ̃ .
(trg)="s2.1.1"> M ̃ .

(src)="s2.2"> Dies ist ( ganz gewiß ) das Buch ( Allahs ) , das keinen Anlaß zum Zweifel gibt , ( es ist ) eine Rechtleitung für die Gottesfürchtigen
(trg)="s2.2"> Wãncan ne Littãfi , bãbu shakka a cikinsa , shiriya ne ga mãsu taƙawa .

(src)="s2.3"> die an das Verborgene glauben und das Gebet verrichten und von dem ausgeben , was Wir ihnen beschert haben
(trg)="s2.3"> Waɗanda suke yin ĩmãni game da gaibi , kuma suna tsayar da salla , kuma daga abin da Muka azurta su suna ciyarwa .

(src)="s2.4"> und die an das glauben , was auf dich und vor dir herabgesandt wurde , und die mit dem Jenseits fest rechnen .
(trg)="s2.4"> Kuma waɗanda suke yin ĩmãni da abin da aka saukar zuwa gare ka , da abin da aka saukar daga gabãninka , kuma game da Lãhira suna yin yaƙĩni .

(src)="s2.5"> Diese folgen der Leitung ihres Herrn und diese sind die Erfolgreichen .
(trg)="s2.5"> Waɗannan suna kan shiriya , daga Ubangjinsu , kuma waɗannan su ne mãsu cin nasara .

(src)="s2.6"> Wahrlich , denen , die ungläubig sind , ist es gleich , ob du sie warnst oder nicht warnst : sie glauben nicht .
(trg)="s2.6"> Lalle ne waɗanda suka kãfirta daidai ne a kansu , shin kã yi musu gargaɗi kõ ba ka yi musu gargaɗi ba , ba zã su yi ĩmãni ba .

(src)="s2.7"> Versiegelt hat Allah ihre Herzen und ihr Gehör ; und über ihren Augen liegt ein Schleier ; ihnen wird eine gewaltige Strafe zuteil sein .
(trg)="s2.7"> Allah Ya sa hãtimi a kan zukãtansu , da a kan jinsu , kuma a Kan ganin su akwai wata yãna ; kuma suna da wata azãba mai girma .

(src)="s2.8"> Und manche Menschen sagen : " Wir glauben an Allah und an den Jüngsten Tag " , doch sie sind keine Gläubigen .
(trg)="s2.8.0"> Kuma akwai daga mutãne wanda yake cewa : " Mun yi imani da Allah kuma da Yinin Lãhira . "
(trg)="s2.8.1"> Alhãli kuwa su ba muminai ba ne .

(src)="s2.9"> Sie versuchen , Allah und die Gläubigen zu betrügen , und doch betrügen sie nur sich selbst , ohne daß sie dies empfinden .
(trg)="s2.9"> Suna yaudarayya da Allah da waɗanda suka yi ĩmãni , alhãli bã su yaudarar kõwa fãce kansu , kuma bã su sakankancẽwa !

(src)="s2.10"> In ihren Herzen ist eine Krankheit , und Allah mehrt ihre Krankheit , und für sie ist eine schmerzliche Strafe dafür ( bestimmt ) , daß sie logen .
(trg)="s2.10.0"> A cikin zukãtansu akwai wata cũta .
(trg)="s2.10.1"> Sai Allah Ya ƙãramusu wata cũta , kuma suna da azãba mai raɗaɗi sabõda ãbin da suka kasance suna yi na ƙarya .

(src)="s2.11"> Und wenn ihnen gesagt wird : " Stiftet kein Unheil auf der Erde " , so sagen sie : " Wir sind doch die , die Gutes tun . "
(trg)="s2.11"> Kuma idan aka ce musu : " Kada ku yi ɓarna a cikin ƙasa , " sukan ce : " Mũ mãsu kyautatawa kawai ne ! "

(src)="s2.12"> Gewiß jedoch sind sie die , die Unheil stiften , aber sie empfinden es nicht .
(trg)="s2.12"> To , lalle ne su , sũne mãsu ɓarna , kuma amma bã su sansancewa .

(src)="s2.13.0"> Und wenn ihnen gesagt wird : " Glaubt wie die Menschen geglaubt haben " , sagen sie : " Sollen wir etwa wie die Toren glauben ? "
(trg)="s2.13.0"> Kuma idan aka ce musu : " ku yi ĩmãni kamar yadda mutãne suka yi ĩmãni , " sukan ce : " Zã mu yi ĩmãni ne kamar yadda wãwãye suka yi ĩmãni ? "

(src)="s2.13.1"> Gewiß jedoch sind sie selbst die Toren , aber sie wissen es nicht .
(trg)="s2.13.1"> To , lalle ne su , sũ ne wãwãye , kuma amma bã su sani .

(src)="s2.14.0"> Und wenn sie mit den Gläubigen zusammentreffen , so sagen sie : " Wir glauben " .
(trg)="s2.14.0"> Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni , sukan ce : " Mun yi ĩmãni .

(src)="s2.14.1"> Wenn sie aber mit ihren Satanen allein sind , sagen sie : " Wir sind ja mit euch ; wir treiben ja nur Spott . "
(trg)="s2.14.1"> " Kuma idan sun wõfinta zuwa ga shaiɗãnunsu , sukan ce : " Lalle ne muna tãre da ku : Mu mãsu izgili , kawai ne . "

(src)="s2.15"> Allah verspottet sie und läßt sie weiter verblendet umherirren .
(trg)="s2.15"> Allah Yana yin izgili gare su kuma Yana taimakon su a cikin ɓatarsu , suna ɗimuwa .

(src)="s2.16"> Diese sind es , die das Irregehen gegen die Rechtleitung eingetauscht haben , doch ihr Handel brachte ihnen weder Gewinn , noch werden sie rechtgeleitet .
(trg)="s2.16"> Waɗannan su ne waɗanda suka sayi ɓata da shiriya , sai fataucinsu bai yi rĩba ba , kuma ba su kasance masu shiryuwa ba .

(src)="s2.17"> Ihr Beispiel ist dem Beispiel dessen gleich , der ein Feuer anzündet ; und als es nun alles um ihn herum erleuchtet hatte , ließ Allah ihr Licht verschwinden und ließ sie in Finsternissen zurück , und sie sahen nichts
(trg)="s2.17"> Misãlinsu shĩ ne kamar misãlin wanda ya hũra wuta , to , a lõkacin da ta haskake abin da yake gẽfensa ( na abin tsõro ) , Allah Ya tafi da haskensu , kuma Ya bar su a cikin duffai , bã su gani .

(src)="s2.18"> taub , stumm und blind ; und so kehrten sie nicht um .
(trg)="s2.18"> Kurãme , bẽbãye , makãfi , sabõda haka bã su kõmõwa .

(src)="s2.19.0"> Oder ( ihr Beispiel ist ) gleich ( jenen bei ) einem Regenguß vom Himmel , voller Finsternisse , Donner und Blitz ; sie stecken ihre Finger in ihre Ohren in Todesangst vor den Donnerschlägen .
(trg)="s2.19.0"> Ko kuwa kamar girgije mai zuba daga sama , a cikinsa akwai duffai da tsãwa da walƙiya : suna sanyãwar yãtsunsu a cikin kunnuwansu dãga tsãwarwakin , dõmin tsõron mutuwa .

(src)="s2.19.1"> Und Allah hat die Ungläubigen in Seiner Gewalt .
(trg)="s2.19.1"> Kuma Allah Mai kẽwayewane gã kãfirai !

(src)="s2.20.0"> Der Blitz raubt ihnen beinahe ihr Augenlicht : Sooft er ihnen Licht gibt , gehen sie hindurch , und wenn es dunkel um sie wird , so bleiben sie stehen .
(trg)="s2.20.0"> Walƙiyar tana yin kusa ta fizge gannansu , ko da yaushe ta haskakã musu , sai su yi tafiya a cikinta , kuma idan ta yi duhu a kansu , sai su yi tsaye .

(src)="s2.20.1"> Und wenn Allah wollte , hätte Er ihnen gewiß Gehör und Augenlicht genommen .
(trg)="s2.20.1"> Kuma dã Allah Yã so , sai Ya tafi da jinsu da gannansu .

(src)="s2.20.2"> Wahrlich , Allah ist über alle Dinge Mächtig .
(trg)="s2.20.2"> Lalle ne Allah a kan dukan kõme Mai ĩkon yi ne .

(src)="s2.21"> O ihr Menschen , dient eurem Herrn , Der euch und diejenigen vor euch erschaffen hat , damit ihr gottesfürchtig sein möget
(trg)="s2.21.0"> Yã ku mutãne !
(trg)="s2.21.1"> Ku bauta wa Ubangjinku , Wanda Ya halicce ku , kũ da waɗanda suke daga gabãninku , tsammãninku ku kãre kanku !

(src)="s2.22"> Der euch die Erde zu einer Ruhestätte und den Himmel zu einem Bau gemacht hat und vom Himmel Wasser herniedersandte und dadurch Früchte als Gabe für euch hervorbrachte , darum setzt Allah nichts gleich , wo ihr doch wisset .
(trg)="s2.22.0"> Wanda Ya sanya muku ƙasa shimfiɗa , kuma sama gini , kuma Ya saukar da ruwa daga sama , sa 'an nan Ya fitar da abinci daga ' ya 'yan itãce game da shi , sabõda ku .
(trg)="s2.22.1"> Sabõda haka kada ku sanya wa Allah wasu kĩshiyõyi , alhãli kuwa kuna sane .

(src)="s2.23"> Und wenn ihr im Zweifel seid über das , was Wir auf Unseren Diener herabgesandt haben , so bringt doch eine Sura gleicher Art herbei und beruft euch auf eure Zeugen außer Allah , wenn ihr wahrhaftig seid .
(trg)="s2.23.0"> Kuma idan kun kasance a cikin shakka daga abin da Muka sassaukar ga Bãwanmu , to , ku zõ da sũra guda daga misalinsa ( Alƙur 'ãni ) .
(trg)="s2.23.1"> Kuma ku kirãwo shaidunku baicin Allah , idan kun kasance mãsu gaskiya .

(src)="s2.24"> Und wenn ihr es aber nicht tut und ihr werdet es bestimmt nicht tun so fürchtet das Feuer , dessen Brennstoff Menschen und Steine sind ; es ist für die Ungläubigen vorbereitet .
(trg)="s2.24"> To , idan ba ku aikata ( kãwo sura ) ba , to , bã zã ku aikataba , sabõda haka , ku ji tsoron wuta , wadda makãmashinta mutãne da duwãtsu ne , an yi tattalinta dõmin kãfurai .

(src)="s2.25.0"> Und verkünde die frohe Botschaft denjenigen , die glauben und Gutes tun , auf daß ihnen Gärten zuteil werden , in deren Niederungen Bäche fließen ; und sooft sie eine Frucht daraus bekommen , sagen sie : " Das ist doch das , was wir schon früher zu essen bekamen . "
(trg)="s2.25.0"> Kuma ka bãyar da bishãra ga waɗanda suka yi ĩmãni. kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai , cẽwa lallene , suna da gidãjen Aljanna , ƙõramu na gudãna daga ƙarƙashinsu .

(src)="s2.25.1"> Doch ihnen wird nur Ähnliches gegeben .
(src)="s2.25.2"> Und ihnen gehören darin Gattinnen vollkommener Reinheit und sie werden ewig darin bleiben .
(trg)="s2.25.1"> Ko da yaushe aka azurta su da abinci daga wasu ' ya 'yan itãce daga gare su , sai su ce : " Wannan shi ne aka azurta mu da shi daga gabãnin haka , " Kuma a je musu da shi yana mai kama da juna , Kuma sunã da , a cikin su , mãtan aure mãsu tsarki , kuma su , cikin su madawwama ne .

(src)="s2.26.0"> Wahrlich , Allah schämt sich nicht , irgendein Gleichnis zu prägen von einer Mücke oder von etwas Höherem .
(src)="s2.26.1"> Nun diejenigen , die glauben , wissen , daß es die Wahrheit von ihrem Herrn ist .
(src)="s2.26.2"> Diejenigen aber , die ungläubig sind , sagen : " Was wollte denn Allah mit einem solchen Gleichnis ? "
(src)="s2.26.3"> Er führt damit viele irre und leitet viele auch damit recht .
(src)="s2.26.4"> Doch die Frevler führt Er damit irre
(trg)="s2.26.0"> Lalle ne , Allah bã Ya jin kunyar Ya bayyana wani misãli , kõwane iri ne , sauro da abin da yake bisa gare shi .
(trg)="s2.26.1"> To , amma waɗanda suka yi ĩmãni , sai su san cewa lalle shi ne gaskiya daga Ubangijin su , kuma amma waɗanda suka kãfirta , sai su ce : " Mẽne ne Allah Ya yi nufi da wannan ya zama misãli ? " na ɓatar da wasu mãsu yawa da shi , kuma Yana shiryar da wasu mãsu yawada shi , kuma bã Ya ɓatarwa da shi fãce fasiƙai .

(src)="s2.27.0"> die den Bund Allahs brechen , nachdem dieser geschlossen wurde , und die zerreißen , was nach Allahs Gebot zusammengehalten werden soll , und Unheil auf der Erde anrichten .
(src)="s2.27.1"> Diese sind die Verlierer .
(trg)="s2.27"> Waɗanda suke warware alƙawarin Allah daga bãyan ƙulla shi , kuma su yanke abin da Allah Ya yi umurni da shi a sãdar , kuma suna ɓarna a cikin ƙasa , waɗannan sũ ne mãsu hasãra .

(src)="s2.28"> Wie könnt ihr Allah leugnen , wo ihr doch tot waret und Er euch lebendig machte und euch dann sterben läßt und euch dann ( am Jüngsten Tag ) lebendig macht , an dem ihr zu Ihm zurückkehrt ?
(trg)="s2.28"> Yaya kuke kãfirta da Allah , alhãli kuwa kun kasance matattu sa 'an nan Ya rãyar da ku , sa 'nnan kuma Ya matar da ku , sa 'an nan kuma Ya rãya ku , sa 'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku ?

(src)="s2.29"> Er ist es , Der für euch alles auf der Erde erschuf ; als dann wandte Er Sich den Himmeln zu und richtete sie zu sieben Himmeln auf ; und Er ist aller ( Dinge ) kundig .
(trg)="s2.29.0"> Shi ne Wanda Ya halitta muku abin da ke a cikin ƙasa gaba ɗaya , sa 'an nan kuma Ya daidaita zuwa sama , sa 'an nan Y a aikata su sammai bakwai .
(trg)="s2.29.1"> Kuma Shi ga dukan kõmai Masani ne .

(src)="s2.30.0"> Und als dein Herr zu den Engeln sprach : " Wahrlich , Ich werde auf der Erde einen Nachfolger einsetzen " , sagten sie : " Willst Du auf ihr jemanden einsetzen , der auf ihr Unheil anrichtet und Blut vergießt , wo wir doch Dein Lob preisen und Deine Herrlichkeit rühmen ? "
(src)="s2.30.1"> Er sagte : " Wahrlich , Ich weiß , was ihr nicht wisset . "
(trg)="s2.30"> Kuma a lõkacin da Ubangijinka Ya ce ga malã 'iku : " Lalle ne , Ni Mai sanya wani halĩfa ne a cikin ƙasa , " suka ce : " Ashe , zã Ka sanya a cikinta , wanda zai yi ɓarna a cikinta , kuma mu , muna yi maka tasbihi tare da gõde maka , kuma muna tsarkakewa gareka " Ya ce : " Lalle ne , Ni Na san abin da ba ku sani ba . "

(src)="s2.31"> Und Er brachte Adam alle Namen bei , dann brachte Er diese vor die Engel und sagte : " Nennt mir die Namen dieser Dinge , wenn ihr wahrhaftig seid ! "
(trg)="s2.31"> Kuma Ya sanar da Ãdam sũnãye dukansu , sa 'an nan kuma ya gitta su a kan malã 'iku , sa 'n nan Ya ce : " Ku gaya mini sũnayen waɗannan , idan kun nasance mãsu gaskiya . "

(src)="s2.32.0"> Sie sprachen : " Gepriesen seist Du.
(trg)="s2.32.0"> Suka ce : " Tsarki ya tabbata a gare Ka !

(src)="s2.32.1"> Wir haben kein Wissen außer dem , was Du uns gelehrt hast ; wahrlich , Du bist der Allwissende , der Allweise . "
(trg)="s2.32.1"> Bãbu sani a gare mu , lalle ne Kai , Kai ne Masani , Mai hikima . "

(src)="s2.33.0"> Er sprach : " O Adam , nenne ihnen ihre Namen ! "
(trg)="s2.33.0"> Ya ce : " Yã Ãdam !
(trg)="s2.33.1"> Ka gaya musu sũnãyensu . "

(src)="s2.33.1"> Und als er ihnen ihre Namen nannte , sprach Er : " Habe Ich nicht gesagt , daß Ich das Verborgene der Himmel und der Erde kenne , und daß Ich kenne , was ihr offenbart und was ihr verborgen gehalten habt . "
(trg)="s2.33.2"> To , a lokacin da ya gaya musu sũnãyensu , ( Allah ) Ya ce : " Ashe , ban ce muku ba , lalle Ni , Inã sane da gaibin sammai da ƙasa , kuma ( Inã sane da ) abin da kuke bayyanawa da abin da kuka kasance kuna ɓõyewa ? "

(src)="s2.34.0"> Und als Wir zu den Engeln sprachen : " Werft euch vor Adam nieder " , da warfen sie sich nieder bis auf Iblis ; er weigerte sich und war hochmütig .
(src)="s2.34.1"> Und damit wurde er einer der Ungläubigen .
(trg)="s2.34"> Kuma a lõkacin da Muka ce ga malã 'iku : " Ku yi sujada ga Ãdam , " Sai suka yi sujada , fãce Ibilĩsa ya ƙi , kuma ya yi girman kai , kuma ya kasance daga kãfirai .

(src)="s2.35.0"> Und Wir sprachen : " O Adam , verweile du und deine Gattin im Paradies und esset uneingeschränkt von seinen Früchten , wo immer ihr wollt !
(src)="s2.35.1"> Kommt jedoch diesem Baum nicht nahe , sonst würdet ihr zu den Ungerechten gehören . "
(trg)="s2.35.0"> Kuma muka ce : " Ya Ãdam !
(trg)="s2.35.1"> Ka zauna kai da matarka a gidan Aljanna , kuma ku ci daga gare ta , bisa wadãta , inda kuke so , kuma kada ku kusanci wannan itãciyar , har ku kasance daga azzãlumai . "

(src)="s2.36.0"> Doch Satan ließ sie dort straucheln und brachte sie aus dem Zustand heraus , in dem sie waren .
(src)="s2.36.1"> Da sprachen Wir : " Geht ( vom Paradies ) hinunter !
(trg)="s2.36.0"> Sai Shaiɗan ya talãlãɓantar da su ga barinta , sai ya fitar da su daga abin da suka kasance a cikinsa .

(src)="s2.36.2"> Der eine von euch sei des anderen Feind .
(src)="s2.36.3"> Und ihr sollt auf der Erde Wohnstätten und Versorgung auf beschränkte Dauer haben . "
(trg)="s2.36.1"> Kuma muka ce : " Sãshenku nã maƙiyi ga sãshe , kuma kuna da a cikin ƙasa matabbata da jin dãɗi zuwa ga wani lõkaci . "

(src)="s2.37"> Da empfing Adam von seinem Herrn Worte , worauf Er ihm verzieh ; wahrlich , Er ist der Allverzeihende , der Barmherzige .
(trg)="s2.37.0"> Sai Ãdam ya karɓi wasu kalmõmi daga Ubangjjinsa , sabõda haka ya karɓi tũba a kansa .
(trg)="s2.37.1"> Lalle ne Shi , Shĩ ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .

(src)="s2.38.0"> Wir sprachen : " Geht hinunter von hier allesamt ! "
(trg)="s2.38.0"> Muka ce : " Ku ku sauka daga gare ta gabã ɗaya .

(src)="s2.38.1"> Und wenn dann zu euch Meine Rechtleitung kommt , brauchen diejenigen , die Meiner Rechtleitung folgen , weder Angst zu haben , noch werden sie traurig sein .
(trg)="s2.38.1"> To , imma lalle shiriya ta je muku daga gare Ni , to , wanda ya bi shiriya ta to , bãbu tsõro a kansu , kuma bã su yin baƙin ciki . "

(src)="s2.39"> Diejenigen aber , die ungläubig sind und Unsere Zeichen für Lüge erklären , werden Bewohner des Feuers sein , in dem sie auf ewig verweilen sollen .
(trg)="s2.39"> " Kuma waɗanda suka kãfirta , kuma suka ƙaryata game da ãyõyinMu , waɗannan sũ ne abõkan Wuta ; sũ a cikinta madawwama ne . "

(src)="s2.40.0"> O ihr Kinder Israels !
(trg)="s2.40.0"> Yã Banĩ Isrã 'Ĩla !

(src)="s2.40.1"> Gedenkt Meiner Gnade , die Ich euch erwiesen habe und erfüllt euer Versprechen Mir gegenüber , so erfülle Ich Mein Versprechen euch gegenüber .
(src)="s2.40.2"> Und Mich allein sollt ihr fürchten .
(trg)="s2.40.1"> Ku tuna ni 'imãTa a kanku , kuma ku cika alƙawariNa , In cika muku da alƙawarinku. kuma Ni , ku ji tsõro Na .

(src)="s2.41.0"> Und glaubt an das , was Ich als Bestätigung dessen herabgesandt habe , was bei euch ist , und seid nicht die ersten , die dies verleugnen !
(src)="s2.41.1"> Und tauscht Meine Zeichen nicht ein gegen einen geringen Preis , und Mir allein gegenüber sollt ihr ehrfürchtig sein .
(trg)="s2.41.0"> Kuma , ku yi ĩmãni da abin da na saukar , mai gaskatãwa ga abin da yake tãre da ku , kuma kada ku kasance farkon kãfiri game da shi , Kuma kada ku sayi ' yan kuɗi kaɗan da ãyõyiNa .
(trg)="s2.41.1"> Kuma ku ji tsõrõNa , Nĩ kaɗai .

(src)="s2.42.0"> Und mischt nicht Wahrheit mit Unrecht durcheinander !
(src)="s2.42.1"> Und verschweigt nicht die Wahrheit , wo ihr ( sie ) doch kennt .
(trg)="s2.42"> Kuma kada ku lulluɓe gaskiya da ƙarya , kuma ku ɓõye gaskiya , alhãli kuwa kuna sane .

(src)="s2.43"> Und verrichtet das Gebet und entrichtet die Zakah und verneigt euch mit den Sich- Verneigenden .
(trg)="s2.43"> Kuma ku tsayar da salla ; kuma ku bãyar da zakka ; kuma ku yi rukũ 'i tãre da mãsu yin rukũ 'i .

(src)="s2.44.0"> Wollt ihr den Menschen Aufrichtigkeit gebieten und euch selbst vergessen , wo ihr doch das Buch lest !
(trg)="s2.44.0"> Shin , kuna umurnin mutãne da alhẽri , kuma ku manta da kanku alhãli kuwa kuna karatun littãfi ?

(src)="s2.44.1"> Habt ihr denn keinen Verstand ?
(trg)="s2.44.1"> Shin , bãzã ku hankalta ba ?

(src)="s2.45"> Und helft euch durch Geduld und Gebet ; dies ist wahrlich schwer , außer für Demütige
(trg)="s2.45.0"> Kuma ku nẽmi taimako da yin haƙuri , da salla .
(trg)="s2.45.1"> Kuma lalle ne ita , haƙĩƙa , mai girma ce fãce fa a kan mãsu tsõron Allah .

(src)="s2.46"> welche es ahnen , daß sie ihrem Herrn begegnen und daß sie zu Ihm heimkehren werden .
(trg)="s2.46"> Waɗanda suka tabbata cẽwa lalle ne su mãsu haɗuwa da Ubangijinsu , kuma lalle ne sũ a gareshi mãsu kõmãwa ne .

(src)="s2.47.0"> O ihr Kinder Israels !
(trg)="s2.47.0"> Yã banĩ Isrã 'ĩla !

(src)="s2.47.1"> Gedenkt Meiner Gnade , mit der Ich euch begnadete und ( denkt daran , ) daß Ich euch allen Welten vorgezogen habe .
(trg)="s2.47.1"> Ku tuna ni 'imaTa , wadda Na ni 'imta a kanku , kuma lalle ne Ni , na fĩfĩta ku a kan tãlikai .

(src)="s2.48"> Und meidet den Tag , an dem keine Seele für eine andere bürgen kann und von ihr weder Fürsprache noch Lösegeld angenommen wird ; und ihnen wird nicht geholfen .
(trg)="s2.48"> Kuma ku ji tsron wani yini , ( a cikinsa ) rai bã ya Wadãtar da wani rai da kõme , kuma bã a karɓar cetõ daga gareshi , kuma ba a karɓar fansa daga gare shi , kuma bã su zama ana taimakon su ba .

(src)="s2.49.0"> Und denkt daran , daß Wir euch vor den Leuten des Pharao retteten , die euch schlimme Pein zufügten , indem sie eure Söhne abschlachteten und eure Frauen am Leben ließen .
(trg)="s2.49.0"> Kuma a lõkacin da muka tsĩrar da ku daga mutãnen Fir 'auna , su na taya muku muguntar azãba , su na yayyanke ɗiyanku maza su na rãyar da mãtanku .

(src)="s2.49.1"> Darin lag eine schwere Prüfung von eurem Herrn .
(trg)="s2.49.1"> Kuma a cikin wancan akwai jarabawa mai girma daga Ubangijinku .

(src)="s2.50"> Und denkt daran , daß Wir für euch das Meer teilten und euch retteten , während Wir die Leute des Pharao vor euren Augen ertrinken ließen .
(trg)="s2.50"> Kuma a lõkacin da Muka raba tẽku sabõda ku , sai Muka tsĩrar da ku kuma Muka nutsar da mutãnen Fir 'auna , alhãli kuwa kũ kuna kallo .

(src)="s2.51"> Und denkt daran , daß Wir Uns mit Moses vierzig Nächte verabredeten , als ihr dann hinter seinem Rücken das Kalb nahmt und damit Unrecht begingt .
(trg)="s2.51"> Kuma a lõkacin da muka yi wa 'adi ga Mũsa , dare arba 'in , sa 'an nan kuma kuka riƙi maraƙi daga bãyansa , alhãli kũ , kuna mãsu zãlunci ( da bauta masa ) .

(src)="s2.52"> Alsdann vergaben Wir euch , auf daß ihr dankbar sein möget .
(trg)="s2.52"> Sa 'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan , tsammãninku , kuna gõdẽwa .

(src)="s2.53"> Und denkt daran , daß Wir Moses das Buch gaben , sowie die Unterscheidung , auf daß ihr rechtgeleitet werden möget .
(trg)="s2.53"> Kuma a lõkacin da Muka baiwa Mũsa Littãfi da rarrabẽwa , tsammãninku , kuna shiryuwa .

(src)="s2.54.0"> Und da sagte Moses zu seinen Leuten : " O meine Leute !
(trg)="s2.54.0"> Kuma a lõkacin da Mũsa ya ce ga mutãnensa : " Ya mutãnena !

(src)="s2.54.1"> Ihr habt auf euch selbst eine schwere Schuld geladen , indem ihr euch das Kalb nahmt ; so kehrt reumütig zu eurem Schöpfer zurück und tötet selbst eure Schuldigen .
(trg)="s2.54.1"> Lalle ne ku , kun zãlunci kanku game da riƙonku maraƙin , sai ku tũba zuwa ga Mahaliccinku , sai ku kashe kãwunanku .

(src)="s2.54.2"> Dies ist für euch besser bei eurem Schöpfer . "
(trg)="s2.54.2"> Wancan ne mafii alheri a wajen mahaliccinku .

(src)="s2.54.3"> Alsdann vergab Er euch ; wahrlich , Er ist der Allvergebende , der Barmherzige .
(trg)="s2.54.3"> Sa 'an nan Ya karɓi tuba a kanku. lalle ne Shi , Shi ne Mai karɓar tũba , Mai jin ƙai .

(src)="s2.55.0"> Und als ihr sagtet : " O Moses !
(trg)="s2.55.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Ya Musa !

(src)="s2.55.1"> Wir werden dir gewiß nicht glauben , bis wir Allah unverhüllt sehen " , da traf euch der Blitzschlag , während ihr zuschautet .
(trg)="s2.55.1"> Bã zã mu yi ĩmãni ba dõminka , sai munga Allah bayyane , " sabada haka tsãwar nan ta kamaku , alhãli kuwa kuna kallo .

(src)="s2.56"> Dann erweckten Wir euch wieder nach eurem Tode , auf daß ihr dankbar sein möget
(trg)="s2.56"> Sa 'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku , tsammãninku , kuna gõdẽwa .

(src)="s2.57"> und Wir ließen die Wolken über euch Schatten werfen und sandten euch Manna und Wachteln herab : " Esset von den guten Dingen , die Wir euch gegeben haben " ; sie schadeten Uns aber nicht ; vielmehr schadeten sie sich selbst .
(trg)="s2.57"> Kuma Muka sanya girgije ya yi inuwa a kanku , kuma Muka saukar da darɓa da tantabaru a kanku ; " Ku ci daga mãsu dãɗin abin da Muka azurta ku . " kuma ba su zãlunce Mu ba , kuma amma kansu suka kasance suna zãlunta .

(src)="s2.58.0"> Und Wir sagten : " Tretet ein in diese Stadt und esset von dort wo immer ihr wollt nach Herzenslust , und tretet durch das Tor ein , indem ihr euch niederwerft und sagt : " Vergebung ! " , auf daß Wir euch eure Missetaten vergeben .
(src)="s2.58.1"> Und Wir werden den Rechtschaffenen mehr geben .
(trg)="s2.58.0"> Kuma a lokacin da Muka ce : " Ku shiga wannan alƙarya .
(trg)="s2.58.1"> San nan ku ci daga gareta , idan kuka so , bisa wadata , kuma ku shiga ƙofa kuna masu tawalu 'i , kuma ku ce ; " kãyar da zunubai " Mu gãfarta muku laifukanku , kuma zã mu ƙãra wa mãsu kyautatawa . "

(src)="s2.59.0"> Doch die Ungerechten vertauschen das Wort mit einem , das ihnen nicht gesagt wurde .
(src)="s2.59.1"> Da sandten Wir auf die Ungerechten eine Strafe vom Himmel herab , weil sie gefrevelt hatten .
(trg)="s2.59"> Sai waɗanda suka yi zalunci suka sake magana watar wannan da aka ce musu , saboda haka muka saukar a kan waɗanda suka yi zãlunci da azãba daga sama sabõda abin da suka kasance suna yi na fãsiƙanci .

(src)="s2.60.0"> Und als Moses für sein Volk um Wasser bat , da sagten Wir : " Schlag mit deinem Stock auf den Felsen . "
(trg)="s2.60.0"> Kuma a lokacin da Mũsa ya nemi shãyarwa domin mutãnensa , Muka ce ; " Ka dõki dũtsen da sandarka . "

(src)="s2.60.1"> Da sprudelten aus ihm zwölf Quellen heraus .
(src)="s2.60.2"> So kannte jeder Stamm seine Trinkstelle .
(trg)="s2.60.1"> Sai marmaro gõma sha biyu suka ɓuɓɓugo , haƙĩƙa , kõwaɗanne mutãne sun san wurin shansu .

(src)="s2.60.3"> " Esset und trinkt von dem , was Allah euch gegeben hat , und richtet auf Erden kein Unheil an . "
(trg)="s2.60.2"> " Ku ci kuma ku sha daga arziƙin Ubangijinku , kuma kada ku yi fasadi , a cikin ƙasa , kuna mãsu ɓarna . "

(src)="s2.61.0"> Und als ihr sagtet : " O Moses , wir können uns mit einer einzigen Speise nicht mehr zufriedengeben .
(trg)="s2.61.0"> Kuma a lõkacin da kuka ce : " Yã Mũsã !
(trg)="s2.61.1"> Bã zã mu yi haƙuri ba a kan abinci guda .

(src)="s2.61.1"> Bitte also deinen Herrn für uns , daß Er uns ( Speise ) von dem hervorbringe , was die Erde wachsen läßt , ( von ) Kräutern , Gurken , Knoblauch , Linsen und Zwiebeln Da sagte er : " Wollt ihr etwa das , was geringer ist , in Tausch nehmen für das , was besser ist ?
(trg)="s2.61.2"> Sai ka rõƙa mana Ubangijinka Ya fitar mana daga abin da ƙasa take tsirarwa daga ganyenta , dumanta , da alkamarta da albasarta .
(trg)="s2.61.3"> Ya ce : " Kuna nẽman musanya abin da yake mafi ƙasƙanci da wanda yake mafi alhẽri ?

(src)="s2.61.2"> Geht doch zurück in eine Stadt .
(src)="s2.61.3"> Dort werdet ihr das erhalten , was ihr verlangt ! "
(trg)="s2.61.4"> Ku sauka wani birni ( daga cikin birane ) , lalle ne , kuna da abin da kuka rõƙa .

(src)="s2.61.4"> Und Schande und Elend kamen über sie und sie verfielen dem Zorn Allahs .
(trg)="s2.61.5"> " Kuma Muka dõka musu walãƙanci da talauci .
(trg)="s2.61.6"> Kuma suka kõma da wani fushi daga Allah .

(src)="s2.61.5"> Dies ( geschah deshalb ) , weil sie immer wieder die Zeichen Allahs leugneten und die Propheten zu Unrecht töteten ; dies ( geschah ) , weil sie sich auflehnten und immer wieder übertraten .
(trg)="s2.61.7"> Wancan sabõda lalle su , sun kasance suna kãfirta da ãyõyin Allah , kuma suna kashe Aannabãwa , bãda hakki ba .
(trg)="s2.61.8"> Wancan , sabõda sãɓawarsu ne , kuma sun kasance suna ƙẽtarewar haddi .

(src)="s2.62"> Wahrlich , diejenigen , die glauben , und die Juden , die Christen und die Sabäer , wer an Allah und den Jüngsten Tag glaubt und Gutes tut diese haben ihren Lohn bei ihrem Herrn und sie werden weder Angst haben noch werden sie traurig sein .
(trg)="s2.62"> Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni , da waɗanda suka tũba , da Nasãra da Makarkata , wana ya yi ĩmani da Allah da Yinin Lãhira , kuma ya aikata aikin ƙwarai , to , suna da ijãrarsu a wurin Ubangijinsu , kuma bãbu tsõro a kansu , kuma ba su zama suna yin baƙin ciki ba .

(src)="s2.63"> Und als Wir mit euch einen Bund schlossen und über euch den Berg emporragen ließen ( und zu euch sagten ) : " Haltet fest an dem , was Wir euch gebracht haben , und gedenkt dessen , was darin enthalten ist ; vielleicht werdet ihr gottesfürchtig sein "
(trg)="s2.63.0"> Kuma a lõkacin da Muka riƙi alƙawarinku , kuma Muka ɗaukaka dũtse a bisa gareku : " Ku kãma abin da Muka baku da ƙarfi .
(trg)="s2.63.1"> Kuma ku ambaci abin da yake a cikin sa , tsammãninku ku kãrekanku .

(src)="s2.64"> da habt ihr euch abgewandt ; und wenn nicht die Gnade Allahs und Seine Barmherzigkeit über euch gewesen wären , so wäret ihr gewiß unter den Verlierenden gewesen .
(trg)="s2.64"> Sa 'an nan kuma kuka jũya daga bayan wancan , to , bã dõmin falalar Allah ba da rahamarSa a kanku , haƙĩƙa , dã kun kasance daga mãsu hasãra . "

(src)="s2.65.0"> Und gewiß habt ihr diejenigen unter euch gekannt , die das SabbatGebot brachen .
(src)="s2.65.1"> Da sprachen Wir zu ihnen : " Werdet ausgestoßene Affen . "
(trg)="s2.65"> Kuma lalle ne , haƙĩƙa , kun san waɗanda suka ƙẽtare haddi daga gare ku a cikin Asabar , sai muka ce musu : " ku kasance birai ƙasƙantattu . "

(src)="s2.66"> Und Wir machten dies zu einem warnenden Beispiel für alle Zeiten und zu einer Lehre für die Gottesfürchtigen .
(trg)="s2.66"> Muka sanya ta ( mas 'alar ) azãba , dõmin abin da yake gaba gareta , da yake a bãyanta , kuma wa 'azi ga mãsu taƙawa .

(src)="s2.67.0"> Und als Moses zu seinem Volk sagte : " Wahrlich , Allah befiehlt euch , eine Kuh zu schlachten " sagten sie : " Willst du dich über uns lustig machen ? "
(trg)="s2.67.0"> Kuma a lõkacin da Musa yace ga mutanensa : " Lalle ne , Allah Yana umurtar ku da ku yanka wata sãniya . "
(trg)="s2.67.1"> Suka ce : " Shin kana riƙon mu ne da izgili ? "

(src)="s2.67.1"> Er sagte : " Allah bewahre mich davor , einer der Unwissenden zu sein . "
(trg)="s2.67.2"> Ya ce : " Ina nẽman tsari daga Allah da in kasance daga jãhilai . "

(src)="s2.68.0"> Sie sagten : " Bitte für uns deinen Herrn , daß Er uns erkläre , wie sie sein soll . "
(trg)="s2.68.0"> Suka ce : " Ka rõƙa mana Ubangijinka , Ya bayyana mana , mecẽ ce ita ? "