16 Yadda Maryamu ta kasa kunne.
16 Indlela uMariya awayephulaphula ngayo.


Domin duk wanda ya tambaya, na'am. kuma wanda ya nẽmi, sami, kuma zuwa ga wanda darkãke, kofa za a bude. ""
Kuba wonke umntu ocelayo, uyazuza; nalowo ufunayo, uyafumana; nalowo unkqonkqozayo, emnyango uya kuvulelwa. ""

Kuma a wannan rana kurma za su ji kalmomin littafin, kuma daga duhu da duhu za su gani.
Kuya kuthi ngaloo mini izithulu ziweve amazwi encwadi, amehlo eemfama abone esithokothokweni nasemnyameni.

Dukansu kuwa ɗaya ɗaya ne a ƙofar Sulemanu.
Kwaye bonke babekunye kwiVaranda kaSolomon.

bala'i sai ta kwana tana yi."
Okulingene imini yobubi balo. "

Wanne daga cikin annabawa bai tsananta wa iyayenku ba?
Nguwuphi na kubaprofeti abangazange bamtshutshise ookhokho benu?

Babu wani kamarsa a cikin dukan sarakunan Yahuza, ko gabansa ko bayansa.
Kwaye emva kwakhe, kwakungekho namnye ofana naye, kubo bonke ookumkani bakwaYuda, nangaphakathi kwabo babephambi kwakhe.

Ta yaya aljannu suka nuna cewa su masu iko ne?
Iidemon zibonise njani ukuba zinamandla?

15. wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
okubizwa ngaye usendo lonke olusemazulwini lolusemhlabeni,

Kuma ya aika da shi ta hannun Uriya,
Kwaye wayithumela ngesandla sikaUriya,

17 Yawancin bayin Allah a yau ba za su je sama ba.
17 Uninzi lwabakhonzi bakaThixo namhlanje aluzukuya ezulwini.

Suna cewa: 'Jehobah ba ya ganinmu.
Athi: 'UYehova akasiboni.

Shin, ba ku gane cewa wata rana mu masu imani za su yi hukunci a duniya?
Awuqondi ukuba ngelinye ilanga thina amakholwa siya kugweba ihlabathi?

Kuma wannan zai fi muku sharri fiye da kowane irin bala'in da ya same ku, tun daga ƙuruciyar ku har zuwa yanzu. "
Kwaye oku kuya kuba kubi kuwe oko, ngaphezu kobubi bonke ububi kuwe, ukususela ebutsheni bakho kude kube ngoku. "

Ga shi, saʼa ta yi kusa, an kuma bashe Ɗan Mutum a hannuwan masu zunubi.
Yabonani, lisondele ilixa lokuba uNyana woMntu anikelwe ezandleni zaboni.

"Waɗannan harsuna ne [mutane] suna magana.
"Ezi ziilwimi [abantu] abazithethayo.

"Idanunka sun ga gaɓaɓuwan jikina tun ba su cika ba, a cikin littafinka an rubuta dukansu"
"Amehlo akho andibona ndiseyimbumba, yaye zonke iinxalenye zam zazibhalwe phantsi encwadini yakho"

Amma idan bai cancanta ba, salamarku za ta komo muku.
Kodwa ukuba ayifanelekile, uxolo lwenu baya kubuyela kuwe.

Ka k'i kawota su gaisa da Ummina ko?"
Ngaba anixabisekanga ngaphezu kwazo?'

Faɗa mini, shin akwai wani wuri a gidan mahaifinka da zaka kwana??"
Ikho na indawo yokulalisa endlwini kayihlo?"

64; Lalle wannan, haƙĩƙa, gaskiya ne, husũmar mutãnen wutã.
[55:43] Lo is Gehenna lowo necala sebenzisa landula!

Sai ya ce, "Ina fa zan iya, in ba dai wani ya fassara mini ba?"
Le ndoda yaphendula yathi: "Ngokwenene, ndingakwenza njani oko, ngaphandle kokuba ndikhokelwe nguthile?"

15. wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
ebizwe ngaye yonke imizalwane esemazulwini nesemhlabeni,

Ka gabatar da wahalarka ga Ubangiji, Zai kuwa taimake ka, Ba zai bari a ci nasara a kan mutumin kirki ba, faufau.
"Ela kiselwa kyobe padi Yehova, nandi ukakulelanga; kakalekapo moloke kujina, nansha patyetye pene."

Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Yabizela kuyo esinye kwizicaka, yasibuza ukuba kwenzeka ntoni na.

Amma wasu da suke bauta wa gumaka a dā suna ganin cin irin wannan naman ɗaya yake da bauta wa gunki.
Kodwa abanye ababekhe banqula ezo zithixo babevakalelwa kukuba ukutya loo nyama kwakufana nokunqula ezo zithixo.

Masu adalci zauna a duniya har abada.
Amalungisa aya kuhlala emhlabeni ngonaphakade.

Shin Twitter ya mutu?
Ngaba i-Twitter ifile?

Da sunana za su fitar da aljannu.
Egameni lam, baya kukhupha iidemon.

Domin, sai ga, Ina sanar da ku wani babban farin ciki, wanda zai zama na dukan mutane.
Kuba, khangela, I mezela uvuyo olukhulu kuwe, oluya kuba kubo bonke abantu.

4Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
babubone ubuso bakhe, negama lakhe libe semabunzini abo.

10Ka sa su zama mulkoki da firistoci ga Allahnmu, Za su yi sarauta a bisa duniya. " (NWT)
Wasenza ookumkani nababingeleli kuye uThixo wethu; Sasiya kuba ngookumkani phezu komhlaba.

7. in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
wamhlangula uLote olilungisa, owacatshukiswa kukuhamba eburheletyweni kwabangenammiselo;

Suka ce, "Daga Haran muke."
Bathi bona, Sivela kwaHaran.

20 Ka taimaka wa wasu su ƙarfafa bangaskiyarsu.
20 Nceda abanye bomeleze ukholo lwabo.

Ya san abin da yake mafi kyau a gare mu.
Nguye okwaziyo okona kulungileyo.

"A banza suke ci gaba da yi mini sujada, saboda suna koyar da umarnin mutane kamar koyarwar."
Sindinqulela ilize, kuba sifundisa iimfundiso eziyimiyalelo yabantu."

Dā kun yi waɗannan abubuwa, saʼad da rayuwar tana cikin duniya mai wannan hali.
enanifudula nihamba phakathi kwazo nani, okuya nibe nisidla ubomi nikuzo.

Ba kuma Adamu aka yaudara ba, matar ce aka yaudara har ta ƙeta umarni" wannan ne dalilin.
Kanjalo akulukuhlwanga Adam; kulukuhlwe umfazi, waba sekugqitheni.

4Sai macijin ya ce wa matar: "BA lallai ne ku mutu ba.
Yathi ke inyoka kumfazi: 'Ngokuqinisekileyo anisayi kufa.

"Sai ya ce, 'Abokin gāba ne ya yi wannan.'
Wathi kuzo: "Le nto yenziwe lutshaba."

Ku juyo, ku juyo daga mugayen hanyoyinku, gama don me za ku mutu, ya mutanen Isra'ila?'
Buyani, buyani ezindleleni zenu ezimbi; niyakufelani nina ndlu yakwa-Israyeli na?'

Yana raye ne a waɗannan kwanaki huɗu tare da Allah da kuma mala'iku masu tsarki?
Ngaba ngezo ntsuku zine wayelapho ephila kunye noThixo neengelosi ezingcwele? -

Yesu ya annabta cewa: "Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa'azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al'ummai; sa'annan matuƙa za ta zo.
Wathi: "Ezi ndaba zilungileyo zobukumkani ziya kushunyayelwa kuwo wonke umhlaba omiweyo kube bubungqina kuzo zonke iintlanga; kwandule ke kufike ukuphela." - Mat.

Kuma sa'ad da suka ga cewa Allah ya amsa addu'o'insu, hakan ya ƙara ƙarfafa bangaskiyarsu.
Ukholo lwawo lwaya luqina njengoko uThixo ephendula imithandazo yawo.

Ta ce, "Ko da yake so ba'a nan yake ba, abune wanda ke faruwa kawai a duk sanda ya so, ga duk wanda ya so, cikin iko da kudurar Allah.
Kwakhona iyaqhubeka, "Ngoko ke unenceba kwathanda ukumenzela lowo inceba, athi ke athandayo amenze lukhuni.

29Sai almajiran Yesu suka ce, "Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.
Bathi kuye abafundi bakhe, Uyabona, ngoku uthetha ngokusekuhleni, akuthethi nto ngakuntsonkotha.

18 "Ku tuna da waɗanda suke ja-gora.
18 "Bakhumbuleni abo bakhokelayo."

Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Wabizela kuye omnye kubakhonzi, wambuza ukuba zingaba ziyini na ezi zinto.

Shi ya ke ba wanda ya so duka,
Humruzuku ampendaye.