Gama mu abokan aiki ne na Allah; ku kuwa gonar ce ta Allah, ginin Allah kuma.
9Hobane re ba sebetsang le Modimo, mme lona, le boleme ba Modimo, le mohaho wa Modimo.


13 Ubangiji Allah kuma ya ce wa matar, "Mene ne wannan da kika yi?"
13Jwale Morena Modimo a re ho mosadi: "Ke eng ee, eo o e entseng?"

Sai Yesu ya amsa, ya ce, "Ba ni na zaɓe ku Sha Biyu ba?
Re: "A ga ke a lo itlhophela lo le 12 (Barutwana), mme mongwe

Sai Musa ya miƙa hannunsa a kan tekun.
Moshe o tsholeletsa seatla sa gagwe gape kwa lewatleng.

Yesu ya amsa musu, ya ce, "Ashe, ba ku taɓa karanta abin da Dawuda ya yi, saʼad da shi da abokan tafiyarsa suka ji yunwa ba?
3Jesu a ba araba a re: "A ga lo ise lo buise se Dafita o se dirileng, fa a tshwerwe ke tlala, ene le ba ba neng ba na nae,

24 Wato, mu ke nan da ya kira, ba kuwa daga cikin Yahudawa kaɗai ba, har ma daga cikin al'ummai.
24Le rona o re biditse jalo, e seng mo Bajuteng fela, mme le mo baheitaneng; 25jaaka e bile o bua ka Hosea o re:

Kai kuma, bayan da ka juyo, sai ka ƙarfafa 'yan'uwanka."
Mme wena e re o sena go sokologa, o tiise bakaulengwe ba gago."

Mutanen suka ce: 'Wannan ƙaramin sān ne Allahn da ya fito da mu daga ƙasar Masar.
Mme batho ba re: 'Yono ke Modimo wa rona, yo o re ntshitseng kwa Egepeto!'

Amma duk da haka gaske, a lokacin da Ɗan Mutum ya dawo, Shin, kuma kun yi zaton zai sami bangaskiyar da ke cikin ƙasa?"
Fela a e tla re Morwa-Motho a tla, a fitlhele tumelo mo lefatsheng?"

Ko ka ci daga cikin itacen da na ce kada ka ci ne?"
A kampo o jele setlhare se ke go laetseng ka re: O se ka wa se ja?"

Maganarka ita ce fitila a ƙafafuna, da haske a kan hanyata.
Lentswe la Hao ke lebone la maoto aka, le nkgantshetsang tsela.

3Ubangiji mai aminci ne, zai ƙarfafa ku, yă kuma tsare ku daga mugun nan.
3Mme Morena o boikanyo yo o tla lo tiisang, a ba a lo femela mo go yo-o-bosula.

Joshuwa ya tafi wurinsa, ya ce masa, "Kana wajenmu ne, ko kuwa kana wajen abokan gābanmu?"
Jošua a ya kwa go ene, a mmotsa a re: "A o wa rona kampo a o wa baba ba rona?"

Kira a gare shi, alhali yana kusa.
Mmitseng, a sa ntse a le gaufi!

In kai ne Almasihu, faɗa mana a sarari. "
Fa o le Keresete, re bolelele ka thanolo."

7 Sai suka yi magana da juna suka ce, "Ba mu kawo gurasa ba fa!"
16Ke fa ba akanya mmogo ba re: "Ke ka gonne re se na dinkgwe."

Da ya faɗi haka, ya durƙusa tare da dukansu ya yi adduʼa.
36Ya re a sena go bua jalo, a khubama, a rapela nabo botlhe.

4 Ashe, ba mu da iko a ba mu ci da sha?
4A ga re na tshiamelo ya go ja le go nwa?

Za a tara dukan alʼummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Mme ditšhaba tsotlhe di tla phuthelwa fa pele ga gagwe, mme o tla kgaoganya batho mongwe mo go yo mongwe, fela jaaka modisa a kgaoganya dinku le dipodi.

Kuma ya kira su da sunayen da mahaifinsa ya sa musu a dā.
A di bitsa ka maina a di a teilweng ke rraagwe.

Kira a gare shi, alhali yana kusa.
mu rabeleni a tshee tsini.

Ka gabatar da wahalarka ga Ubangiji, Zai kuwa taimake ka, Ba zai bari a ci nasara a kan mutumin kirki ba, faufau.
Latlhela morwalo wa gago mo go Jehofa, mme o tlaa go kokotletsa; ga a ketla a leseletsa mosiami gope go tshikinngwa.

13 na Maris 9-15] "Ku ci gaba da yin wannan don tunawa da ni." - 1 Cor.
"Nnang lo dire seno e le go nkgopola." - 1 BAKOR.

Da ya faɗi haka, ya durƙusa tare da dukansu ya yi adduʼa.
36 Ya re a sena go bua jalo, a khubama, a rapela nabo botlhe.

Kamar yadda yake a rubuce cewa, "Ƙafafun waɗanda suke yin bisharar salama suna da kyau, waɗanda suke kawo albishir mai kyau!"
Jaaka go kwadilwe ga twe: "Kana di dintle jang ne dinao tsa bone ba ba rerang mafoko a a thabisang a a molemo!"

Shin ba zasu kasance a gare ku ba da kuma duk gidan mahaifinku?"
A e tla bo e se tsa gago le tsa lelapa lotlhe la ga rraago?"

Ai, kome mai yiwuwa ne ga wanda ya gaskata."
Tsotlhe di ka dirafalela ene yo o dumelang."

Amma duk wanda ya gaskata da ni, zai gāji ƙasar, zai kuma mallaki dutsena mai tsarki.
Empa ya itshepetseng nna o tla ja lefa la lefatshe, a rue thaba ya ka e halalelang.

Ga shi, saʼa ta yi kusa, an kuma bashe Ɗan Mutum a hannuwan masu zunubi.
Bonang, nako e atametse, mme Mora Motho o neelwa matsohong a baetsadibe.

Kuma akwai guda uku da suke ba da shaida a duniya."
Mme go na le ba bararo ba ba nayang bosupi mo lefatsheng."

Maganarka ita ce fitila ga ƙafafuna, haske ne a kan hanyata.
Lefoko la gago ke lobone lwa dinao tsa me, le lesedi la tsela ya me.

Gama in an jima kaɗan, sa'annan mai-mugunta ba shi: .
"Mo lobakanyaneng fela, moikepi o tla bo a sa tlhole a le teng . . .

Mutane da Yawa Za Su Tsira - kai Ma Za Ka Iya Tsira
Bontsi bo Tla Falola Bokhutlo - Le Wena o ka Falola

Ai, kome mai yiwuwa ne ga wanda ya gaskata."
Aitse dilo tsotlhe di ka diralela yo o dumelang."

Sa'an nan na ji muryar Ubangiji na cewa, "Wa zan aiko?"
8Yaba ke utlwa lentswe la Morena le re: "Ke tla roma mang?

Da yake akwai kishi da faɗace-faɗace a cikinku, ba rayuwa irin ta halin mutuntaka ke nan kuke yi ba?
E re ka lefufa le dikgang le dikgaogano di le mo go lona, a ga lo ba nama, a ga lo tsamae ka fa boitaolong jwa motho?

5 Za ku yi tuntuɓe da rana, Annabi kuma zai yi tuntuɓe tare da kai da dare, Ni kuwa zan hallaka mahaifiyarku.
5O tla kgoptjwa motshehare, moporofeta a kgoptjwe le wena bosiu, mme ke tla fedisa mmao.

Me ya sa za ka jẽfa gādon Ubangiji?"
Ke ka ntlha ya eng fa o senya boswa jwa Morena?"

A ranar Ubangiji ne wannan: duhu kuma ba haske.
Letsatsi la Morena le lefifi, mme haho kganya.

7 Ya ce musu, "Ai, ba ku san lokuta ko lokacin da Uban ya sa a ikonsa.
7A ba araba a re: "Ga go a lo tshwanela go itse metlha gongwe dinako tse Rara o di beileng ka thata ya gagwe.

Ayuba ya tabbata cewa zai sake rayuwa
Jobe o ne a tlhomamisegile gore o tla tshela gape

16 Sa'ad da mugaye suke mulki, laifofi suka ƙaru, amma adalai za su ga faɗuwar waɗannan mutane.
16Fa baikepi ba ntsifala, go ntsifala maleo, mme basiami ba tla bona tatlhego ya bone, ba itumela.

Ko za kifaye a cikin teku, waɗanda ake tãrãwa, domin gamsar da su?"
Kapa ebe ba tla tshwasetswa ditlhapi tsohle tsa lewatle, hore di tle di ba lekane?"

60. amma uwa tasa ta ce, "A'a, Yahaya za a sa masa."
60Empa mmae a araba, a re: "Tjhe, o tla bitswa Johanne."

In kuwa ba a tashe Kiristi ba, bangaskiyarku a banza take, ya zama har yanzu kuna cikin zunubanku ke nan.
"Mme fa Keresete a sa tsosiwa, tumelo ya lona ke lefela, lo sa ntse lo le mo dibeng tsa lona.

amma zukatansu suna nesa da ni.
mme dipelo tsa bone di kgakala le nna.

"Ku yaya, kuyi biyayya da wadanda suka haife ku cikin ubangiji: gama wannan daidai ne.
"Bana, utlwang batsadi ba lona go dumalana le thato ya Morena, ka gonne seno se siame.

Ku shiga, ku jama'ata, ku shiga ɗakunanku, ku rufe ƙofofinku, ku ɓoye kaɗan kaɗan, har lokacin haushi ya shuɗe.
Ntlo, wena tšhaba ya me, o tsene mo matlonyaneng a gago, o itswalele mejako o le kwa teng; o iphitlhe ka lobaka lo lonnyennyane, go tsamaye kgakalo e fete.

Za ka so ka san gaskiya game da mala'iku da inda suka fito da kuma abin da suke yi?
A o ka rata go itse boammaaruri ka baengele - gore ke bomang, ba tswa ka e le gore ba dira eng?

"21 Waɗansu kuwa suka ce," Waɗannan ba maganganun mai aljannun ba ne.
21Ba bangwe ba re: "Mafoko a ga se a motho yo o nang le modemone.