64Duk da haka akwai waɗansunku da ba su gaskata ba."
64 ገለ ኻባኻትኩም ግና ዘይኣምኑ ኣለዉ" በሎም።


Ya amsa ya ce, "Duk tsiron da Ubana na sama bai shuka ba, za a tumɓuke shi daga saiwoyi.
ንሱ ኸኣ፡ "ሰማያዊ ኣቦይ ዘይተኸሎ ዘበለ ተኽሊ ኺምንቈስ እዩ።

Shi ya sa Sarki Sulemanu ya ce: "Babu wani mai-adalci ko ɗaya cikin duniya, wanda yana aika nagarta, ba tare da zunubi ba.
በዚ ምኽንያት እዚ ድማ እዩ፡ እቲ ጥበበኛ ዝነበረ ንጉስ ሰሎሞን፡ "ወትሩ ጽቡቕ ዚገብርን ከቶ ዘይሓጥእን ጻድቕሲ ኣብ ምድሪ የልቦን" ዝበለ።

Nace, "To ALLAH ya tabbatar da hakan, sai ka dawo."
ኣቐዲሙ ስለዝተነግረ፡ እግዚኣብሔር ተመለሱ ክምለሰኩም እዩ ዝብለና!

Saboda ƙaruwar mugunta, ƙaunar yawanci za ta yi sanyi,
ብሰንኪ ብዝሒ ክፍኣት ከኣ ፍቕሪ ብዙሓት ክትዝሕትል እያ።

Sai na ga matattu, babba da yaro tsaye a gaban kursiyin, aka kuma buɗe littattafai.
ምዉታት ድማ፡ ዓበይትን ናእሽቱን፡ ኣብ ቅድሚ እቲ ዝፋን ደው ኢሎም ርኤኹ፡ መጻሕፍቲውን ተገንጸሉ።

Amma ni, saʼad da an ɗaga ni daga ƙasa, zan ja dukan mutane gare ni."
ኣነውን ካብ ምድሪ ልዕል ምስ በልኩ፡ ንዅሉ ናባይ ክስሕቦ እየ።

Gama mun san shi, wannan wanda ya ce, "Ramuwa tawa ce; zan rama." da kuma, "Ubangiji zai yi wa mutanensa hukunci."
ንሕናስ ነቲ፡ ምፍዳይ ሕነ ናተይ እዩ፡ ኣነ ሕነ ኽፈዲ እየ፡ ዝበለ፡ ደጊሙ ኸኣ፡ እግዚኣብሄር ንህዝቡ ኺፈርዶ እዩ፡ ዝበለ፡ ንፈልጦ ኢና።

Saʼan nan ya gaya mini cewa, "Kada ka rufe kalmomin annabcin littafin nan, domin lokaci ya yi kusa.
እቲ ግዜ ቀረባ እዩ እሞ፣ ንቓል ትንቢት እዚ መጽሓፍ እዚ ኣይትሕተሞ።

Gama shi da kansa ne ya kawo salama a tsakanin Yahudawa da Alʼummai wanda ya mai da biyu nan suka zama ɗaya, ya rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
ንሱ ነቲ ኣብ መንጎ ዝነበረ፡ናይ ጽልኢ ከልካሊ መንደቕ ብሥግኡ ብምፍራስ፡ ነቶም ክልተ ሓደ ዝገበረ ሰላምና እዩ።

13 Hakika adalai za su yabe ka, Za su zauna a gabanka.
13 ብርግጽ፣ ጻድቃን ንስምካ ኼማስዉ፣ ቅኑዓት ኣብ ቅድሜኻ ኺነብሩ እዮም።

25 Sai Yesu ya ce musu, "Ya ku mutane marasa fahimta, masu nauyin gaskata duk abin da annabawa suka faɗa!
25 ንሱ ድማ፡ "ኣቱም ንዅሉ እቲ ነብያት እተዛረብዎ ንምእማን ልቦም ዝድንጉይ ዓያሹ!

"Amma ya amsa wa ɗayansu ya ce, 'Aboki, ban cuce ka ba.
ንሱ ግና ንሓደ ኻባታቶም፡ 'ዓርከይ፡ ኣይዓመጽኩኻን።

Saʼan nan masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu.
" ሽዑ ጻድቃን ኣብታ መንግስቲ ኣቦኦም ከም ጸሓይ ኪበርሁ እዮም።

Saboda yawaita da mugunta za ta yi kuma, ƙaunar yawancin mutane za ta yi sanyi.
ብሰንኪ ብዝሒ ክፍኣት ከኣ ፍቕሪ ብዙሓት ክትዝሕትል እያ።

17Da suka gan shi, sai suka yi masa sujada, amma waɗansu suka yi shakka.
17ምስ ረአይዎ ኸዓ ሰገዱሉ፤ ገሊኦም ግና ተጠራጠሩ።

Yesu ya ci gaba da cewa, "Akwai wani mutum wanda yake da ʼyaʼya biyu maza.
የሱስ ከምዚ ኢሉ ጀመረ፦ "ሓደ ሰብኣይ፡ ክልተ ደቂ ነበርዎ።

Sa'an nan ne masu adalci za su haskaka kamar rana a Mulkin Ubansu.
" ሽዑ ጻድቃን ኣብታ መንግስቲ ኣቦኦም ከም ጸሓይ ኪበርሁ እዮም።

Ba wanda ya iya shiga Haikalin, har sai da wahaloli bakwai na Mala'ikun nan bakwai suka cika.
ናይቶም ሸዉዓተ መላእኽቲ ሸዉዓቲአን መቕሠፍትታት ክሳዕ ዘዉድኣ ኸዓ ሓደኳ ናብ መቕደስ ክኣቱ ኣይከኣለን።

Kada ku kashe su, kada a sau mutãnẽna iya manta da su.
ህዝበይ ከይርስዑስ ኣይትቕተሎም።

Littafi Mai Tsarki ya ce Allah "ya kafa tussan duniya, domin kada ta jijjigu har abada.
መጽሓፍ ቅዱስ፡ "[ኣምላኽ] ንዘለኣለም ከይትናወጽሲ፡ ንምድሪ ኣብ መሰረታ ኣጽንዓ" ይብል።

16 Yadda Maryamu ta kasa kunne.
16 ማርያም ብኸመይ ከም ዝሰምዐት።

5:15 Kuma mutum zai ruku'u, kuma mutum zai kaskantar, Idanun Maɗaukaki kuwa za su ƙasƙantar da kai.
15 ሰብ ድማ ትሕት ኪብል፡ሰብ ከኣ ኪዋረድ እዩ፣ኣዒንቲ ዕቡያት እውን ኪዋረዳ እየን።

53 Kuna tsammani ba ni da iko in roƙi Ubana nan da nan kuwa ya aiko mini fiye da rundunar mala'iku goma sha biyu?
ነቦይ ምልማኑ ዘይከኣለኒ፡ ንሱ ኸኣ ካብ ዓሰርተው ክልተ ለጌዎን ዚበዝሑ መላእኽቲ ሕጂ ኺሰደለይ ዘይኽእልዶ ይመስለካ አሎ፧

11:14 Ba ko da yanayi da kanta koya muku cewa, Lalle ne, Idan wani namiji ya tsiro ya gashi dogon, shi ne wani wulãkanci a gare shi?
14ወይ ከዓ ሰብኣይ ፀጕሩ እንተንወኀ ነውሪ ምዃኑስ እቲ ተፈጥሮ ባዕሉዶ ኣይምህረኩምን እዩ?

11 Kalmar Allah ta daɗa cewa: "Masu-adalci za su gāji ƙasan, su zauna a cikinta har abada.
11 በቲ ኻልእ ሸነኽ ድማ፡ ቃል ኣምላኽ፡ "ጻድቃን ንሃገር ኪወርስዋ፡ ኣብኣውን ንዘለኣለም ኪነብሩ እዮም" ኢሉ እውን ይመባጻዕ እዩ።

Ya kuma ce mini, "Kada ka rufe maganar annabcin littafin nan, domin lokaci ya kusa.
10 ከምዚ ድማ በለኒ፦ "እቲ ምዱብ ግዜ ቐሪቡ እዩ እሞ፡ ንቓል ትንቢት እዛ ጥቕልልቲ መጽሓፍ እዚኣ ኣይትሕተሞ።

Kada Ka Bar Kurakuran Wasu Su Hana Ka Bauta wa Jehobah
ጕድለት ካልኦት ኪዕንቅፈካ ኣይተፍቅደሉ

Ɗaya daga cikin malaʼikun nan bakwai masu kwanonin nan bakwai cike da annoban nan bakwai na ƙarshe, ya zo ya ce mini "Zo, zan nuna maka amaryar, matar Ɗan Ragon."
ካብቶም በተን ዳሕሮት ሾብዓተ መዓት ዝመልኣ ሾብዓተ ጽዋእ ዝሐዙ ሾብዓተ መላእኽቲ ኸኣ ሓደ መጸ እሞ፡ ነታ መርዓት፡ ሰበይቲ እቲ ገንሸል፡ ከርእየካስ ንዓ፡ እናበለ ተዛረበኒ።

Matarka za ta zama kamar itacen inabi marar amfani a gidanka.
ሰበይትኻ ኣብ ውሽጢ ቤትካ ኸም ፈራይት ወይኒ ኽትከውን።

39 Amma mu ba a cikin waɗanda suke ja da baya su hallaka muke ba, mu a cikin masu bangaskiya muke, mai kai mu ga ceton rayukanmu.
39ንሕና ግና ምስቶም ንድኅሪት ተመሊሶም ዝጠፍኡ ዘይኮንናስ ምስቶም ብእምነት ዝድኅኑ ኢና።

Amma mai adalcina zai rayu ta wurin bangaskiya.
ጻድቀይ ብእምነት ክነብር እዩ!

Da a ce Adamu ya yi biyayya ga Allah, da ya yi rayuwa a Aljanna har abada.
ኣዳም ንኣምላኽ ኪእዘዝ እንተ ዚመርጽ፡ ኣብ ገነት ንዘለኣለም ኪነብር ምኸኣለ ነይሩ።

Za a ta da yawancin matattu don su rayu a duniya.
መብዛሕትኦም ምዉታት፡ ኣብ ምድሪ ኺትንስኡ እዮም።

ko ɗaya a cikinsu kuwa ba shi fāɗuwa a ƙasa ba sai da sanin Ubanku: amma har da gasussuwan kanku dukansu an ƙididdige su.
ሓንቲ እኳ ኻብኣተን ብዘይ ፍቓድ ሰማያዊ ኣቦኹም ኣብ ምድሪ ኣይትወድቕን እያ።

Allah za ka yi wa sujada." 10 Ya kuma ce mini, "Kada ka rufe maganar annabcin littafin nan, domin lokaci ya kusa.
10 ከምዚ ድማ በለኒ፦ "እቲ ምዱብ ግዜ ቐሪቡ እዩ እሞ፡ ንቓል ትንቢት እዛ ጥቕልልቲ መጽሓፍ እዚኣ ኣይትሕተሞ።

Saboda yawaita da mugunta za ta yi kuma, ƙaunar yawancin mutane za ta yi sanyi.
ብሰንኪ ብዝሒ ክፍኣት ካኣ ፍቕሪ ብዙሓት ክትዝሕትል እያ።

Sai suka tarar an mirgine dutsen daga kabarin.
እቲ እምኒ ኸዓ፣ ካብቲ መቓብር ተንከባሊሉ ረኸባኦ።

Suka tattauna wannan da juna, suna cewa, "Don ba mu da burodi ne."
ናሳቶም ከአ ንሓድሓዶም "እንጌራ ስለ ዘይተማላእና እዩ፥" ተበሃሃሉ።

31 Ta haka kuka shaidi kanku ku ne 'ya'yan masu kisan annabawa.
31እምበኣርከስ ደቂ ቐተልቲ ነቢያት ምዃንኩም ባዕልኻትኩም ትምስክሩ ኣለኹም።

10Ka sa su zama mulkoki da firistoci ga Allahnmu, Za su yi sarauta a bisa duniya. " (NWT)
10 ንኣምላኽና ድማ መንግስትን+ ካህናትን+ ጌርካዮም ኢኻ፣ ኣብ ልዕሊ ምድሪ ኸኣ ኪነግሱ እዮም።

14 Amma Yusufu ya ce musu, "Ai, kamar dai yadda na faɗa muku, magewaya ne ku.
14 ዮሴፍ ግና ከምዚ በሎም፦ "ከምቲ ዝበልኩኹም፡ 'ንስኻትኩም ሰለይቲ ኢኹም!

Kuma babu wanda ya iya shiga Haikalin, har bakwai sãme bakwai Mala'iku da aka kammala.
ናይቶም ሸዉዓተ መላእኽቲ ሸዉዓቲአን መቕሠፍትታት ክሳዕ ዘዉድኣ ኸዓ ሓደኳ ናብ መቕደስ ክኣቱ ኣይከኣለን።

20 Ka taimaka wa wasu su ƙarfafa bangaskiyarsu.
20 ንኻልኦት፡ እምነቶም ኬደልድሉ ሓግዞም።

111:3 Tsarki ya tabbata da dũkiyõyi zai zama a gidansa, da adalci, za su zauna daga shekaru zuwa shekaru.
+ ה [ሄ] 3 ጥሪትን ሃብትን ኣብ ቤቱ እዩ፣ו [ዋው] ጽድቁ ድማ ንዘለኣለም ይነብር።

35 Sun tuna, ashe, Allah ne mai kiyaye su, Sun tuna Maɗaukaki shi ne Mai Fansarsu.
35 ኣምላኽሲ ኸውሖም፣ እቲ ልዑል ኣምላኽውን ተበጃዊኦም ምዃኑ ዘከሩ።

Amma suka fusata, suka fara shawara da junansu a kan abin da za su yi da Yesu.
ንሳቶም ግና አዝዮም ነደሩ፥ ንኢየሱስ እንታይ ከም ዚገብርዎ ድማ ንሓድሕዶም ተማኸሩ።

1:24 A saboda wannan dalili, Allah ya mika su a son zũciyõyin da nasu zuciya tsarkakewa, domin su wahalshe jikunansu tare da li a tsakãninsu.
24ስለዙይ እግዚኣብሔር ከዓ ንስንሳቶም ሰብነቶም ከኅስሩ ብትምኒት ልቦም ንርኽሰት ኣኅሊፉ ሃቦም።

Habakkuk 2:3 ta ce: "Ko [ƙarshen] ta jima, [kamar yadda kake gani], ka dakata mata; gama lallai za ta zo, ba za ta yi jinkiri ba.
ነቲ ኣብ ኣንባቆም 2:3 ዘሎ ቓላት ኣርዚንና ኢና እንርእዮ፣ ከምዚ ይብል፦ "ብርግጽ ኪመጽእ ኣይኪድንጕን ድማ እዩ እሞ፡ [መወዳእታ ብኣረኣእያኻ] እንተ ደንጐየ እኳ ተጸበዮ።

64Duk da haka akwai waɗansunku da ba su gaskata ba."
Tigr 64ግና ካባኻትኩም ገሊኣቶም ዘይኣምኑ ኣለዉ፤ በሎም።