In kuwa ba a tashe Kiristi ba, bangaskiyarku a banza take, ya zama har yanzu kuna cikin zunubanku ke nan.
To ka Kristo ne ok ochier adier, to kara yie maru en kayiem nono, kendo pod un mana e richou.


don ku zama marasa abin zargi, sahihai ʼyaʼyan Allah, waɗanda ba su da laifi, a zamanin mutane karkatattu, kangararru, waɗanda kuke haskakawa a cikinsu kamar fitilu a duniya
Nyaka ubed nyithind Nyasaye maler kendo maonge wach, kubedo maonge ketho e kind tieng' mobam kendo ma jarichoni, mondo urieny e kindgi ka sulue marieny e polo,

Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi karya doka ne.
Ng'at matimo richo ketho chik, nikech richo en ketho chik.

Da suka ji haka, sai suka yi fushi ƙwarai suka fara ihu suna cewa: "Girma ta tabbata ga Artemis ta Afisawa!"
Kane jogo owinjo wechego, mirima mager nomakogi, kendo ne gigoyo koko niya, "Artemi mar jo-Efeso duong'!"

24. ʼYanʼuwa, a duk matsayin da mutum yake saʼad da aka kira shi, sai yǎ kasance haka a sabuwar dangantakarsa da Allah.
Owetena, ng'ato ka ng'ato onego bed gi Nyasaye mana kaka ne en kane Nyasaye oluonge.

Ko da yake kuna ba da godiya da kyau, amma wancan mutumin da yake tare da ku bai ginu ba.
Nyalo bet ni igoyo erokamano maber chuth, to ngʼat machielo ok gerre.

ba don ƙasan nan kaɗai ba amma don yǎ tattaro ʼyaʼyan Allah da suke warwatse ma, su zama ɗaya.
to ok ne pinyno kende, to ne nyithind Nyasaye duto mokere, mondo ochokgi kaachiel, kendo omi gibed gimoro achiel.

Duk da haka, kada ku yi farin ciki da cewa, kun sha ƙarfin ruhohi, amma ku yi farin ciki, domin an rubuta sunayenku a sama."
To kik ubed mamor ni jochiende winjou, to beduru mamor mana nikech nyingu ondiki e polo."

Ba mu da ʼyancin ci da sha ne?
Donge wan gi ratiro mar yudo chiemo kod gik ma wamadho?

56 'Yan'uwansa mata ba duk tare da mu suke ba?
56 Donge nyiminene duto ni kodwa ka?

don ku iya rarrabe abin da yake mafi kyau, ku kuma zama da tsarki, marasa aibi har yǎ zuwa ranar Kiristi,
Kamano ngimau nobed maler kendo maonge bura, nyaka chop odiechieng Kristo.

duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun filʼazal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi,
kuom geno yudo ngima mochwere, mane Nyasaye, ma ok riambi osesingore chon ni nomiwa.

Gama mun ji labari cewa waɗansunku malalata ne kawai, ba sa aikin kome, masu shisshigi ne kurum.
Wawacho kamano nikech wawinjo ni nitie jomoko kuomu mabudho abudha ka ok tim gimoro, to tije jowadgi ema gikeloe weche.

15. wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
mamiyo dhoudi duto mae polo kod mae piny ng'eyo tiend gima bedo wuoro en.

Ba su kuma san hanyar salama ba."
Ok ging'eyo yo makelo kue."

"Na faɗa muku wannan duka, domin kada ku bauɗe.
"Asewachonu wechegi duto mondo kik ulal.

Sai ya amsa ya ce, "Wanda muke ci a ƙwarya ɗaya, shi ne zai bashe ni.
Yesu nodwokogi niya, "Ngʼat machiemo koda e tawo achiel biro ndhoga.

Ya kuma ce, "Ku yi farin ciki, Ya Alʼummai, tare da mutanensa."
To bende owacho niya, "Un joma ok jo-Yahudi, moruru kaachiel gi joge moyiero."

don ku iya rarrabe abin da yake mafi kyau, ku kuma zama da tsarki, marasa aibi har yǎ zuwa ranar Kiristi,
Kamano unubed maler kendo maonge bura chieng ma Kristo obiroe,

Tsawon rai yana hannunta na dama; A hannunta na hagu akwai wadata da daraja.
Ngima kuom ndalo mangʼeny ni e lwete korachwich; to e lwete koracham nitiere mwandu kod duongʼ.

In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
To ka ok usebedo jo-adiera gi mwandu ngʼat machielo, en ngʼat mane madimiu mwandu ma maru uwegi?

Suka amsa suka ce, "Da a ce shi ba mai laifi ba ne, ai, da ba mu bashe shi gare ka ba."
To ne gidwoke ni, "Ka da bed ni ng'atni ok jaketho, to da ok wakele e nyimi."

Zai nuna muku wani babban ɗakin sama a shirye.
Obiro nyisou ot malach molos malo, moseiki.

Amma in muka bincika kanmu, ba za a hukunta mu ba.
Ka da wanonre wawegi mokwongo, to ok dwayud bura.

20 Yesu ya ba da misali mafi kyau na yin biyayya cikin aminci ga Allah.
20 Yecu obedo lanen maber loyo me bedo lawiny bot Lubanga.

Ya faɗa haka ne don yǎ nuna irin mutuwar da zai yi.
Nowacho mano mondo onyisgo kit tho ma nobiro thogo.

Kuma saboda za a ƙara yawan mugunta, ƙaunatar mutane da yawa za ta yi sanyi. "
Nikech timbe maricho nomedre, hera mar ji mangʼeny nodok mangʼich,

Da yake an binne ku tare da shi cikin baftisma haka kuma aka tashe ku tare da shi ta wurin bangaskiyarku a cikin ikon Allah, wanda ya tashe shi daga matattu.
Kane obatisu, to noiku kode kendo nochieru kode nikech yie ma un-go kuom teko mar Nyasaye ma nochiere oa kuom joma otho.

Saboda Ubangiji, ku yi biyayya ga kowace hukumar da aka kafa cikin mutane: ko ga sarki, a matsayi wanda ya fi iko,
Ng'ato ka ng'ato kuomu nyaka winji joloch duto moketi mondo orit ji, nikech Ruoth ema dwaro ni utim kamano, kata en ker man-gi teko e wi ji duto,

"Ina kuka kasance lokacin da na kafa duniya?"
"Ne in kune chiengʼ mane achungo mise mag piny?

Ka san cewa ba ka kasance al'ummai, da kuma cewa ku bari kanku a kwashe su wadannan m gumaka, kamar yadda ka aka kai.
Ung'eyo ni kane pok uyie kuom Kristo, ne iterou ir nyiseche manono mamomni, mi ulal.

Duba, Ka lura cewa mu duka mutanenku ne.
Koŋ inen, dok ipar, wan ducu wabedo joni.

Don haka ne aka sa ni mai waʼazi, da manzo kuma -gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba-na kuma zama malami mai koya wa alʼummai alʼamarin bangaskiya da kuma na gaskiya.
7-Pi lok man, giketa me bedo latit-lok dok lakwena, (aloko lok ada, goba pe iye), an lapwony pa Lurok, i niye ki i lok ada.

12:2 Sai Farisiyawa, ganin wannan, yace masa, "Duba, Almajiranka suna yin abin da bai halatta a yi a ranakun Asabar ba. "
To kane jo-Farisai oneno kamano, ne giwacho ni Yesu niya, "Neye kaka jopuonjreni timo gima Chik okwero ni kik tim chieng' Sabato!"

Duk wanda bai saurare shi ba za a ware shi gaba ɗaya daga mutanensa.'
To ng'at ma ok owinjo wach janabino, nogol oko kuom jo Nyasaye mi tiek chuth.'

abin da suke wa'azi a kai da kuma dalilin da ya sa suke wa'azi?
kwena ma gitito ki dok pingo gitito kwena man?

Da gangan suke goce wa maganar nan, cewa tun dā dā ta wurin maganar Allah sammai suka kasance, aka kuma siffata ƙasa daga ruwa, tana kuma a tsakiyar ruwa.
To jogi wigi wil mar oyiem ni chon gi lala wach Nyasaye nomiyo polo obedo kendo piny ne ochwe koa kuom pi kendo pi ema nochweyego.

28 Da suka ji haka suka hasala ƙwarai, suka kuma ɗaga murya gaba ɗaya suna cewa, "Girma yā tabbata ga Artimas ta Afisawa!"
Kane jogo owinjo wechego, mirima mager nomakogi, kendo ne gigoyo koko niya, "Artemi mar jo-Efeso duong'!"

Amma Urushalimar da take sama ʼyantacciya ce, ita ce kuma mahaifiyarmu.
To dhako man thuolo ochung' kar Jerusalem manie polo, kendo en e minwa,

Za a ta da yawancin matattu don su rayu a duniya.
Thoth joma nosetho ibiro chier mondo odag e piny.

53 Kuna tsammani ba ni da iko in roƙi Ubana nan da nan kuwa ya aiko mini fiye da rundunar mala'iku goma sha biyu?
53Onyo itamo ni mom atwero kwayo Pappa me mia omalaika ame kato eryoŋet apar wie aryo oko, i caa man?

Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Omiyo ne oluongo achiel kuom jotich, mopenjo gima timore.

Mutane kuma ba za su ce, 'Ga shi nan,' ko kuma, 'Ga shi can' ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne."
Bende onge ng'ama nowach ni, 'Neuru, erigo!' kata ni, 'Echago cha,' nikech Loch Nyasaye nie dieru!"

"Muna gaya muku labari mai daɗi cewa: Abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari,
"Injili ma wanyisou ema: Gima Nyasaye nosingo ne kwerewa

9. a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba.
Korka richo nikech ji ok oyie kuoma; 10.

Sai suka ɗauke shi suka kawo shi wurin taron Areyofagus, inda suka ce masa, "Ko za mu san mene ne sabon koyarwan nan ya kunsa da kake yi?
Eka ne gikawe mi gidhi kode kar romo margi miluongo ni Areopago, bangʼe gipenje niya, "Donge dinyiswae tiend puonj manyien mikelo kaeni?

Yesu kuwa ya san cewa, Uba ya sa dukan abubuwa a ƙarƙashin ikonsa, ya kuma san cewa daga Allah ya zo, zai kuma koma wurin Allah;
Kata obedo ni Yesu nong'eyo ni Wuoro oseketo gik moko duto e lwete, kendo ni ne osea ir Nyasaye, kendo koro odok ire,

Mutumin da ba ya da Ruhu yakan ki yin na'am da al'amuran Ruhun Allah, don wauta ne a gare shi, ba kuwa zai iya fahimtarsu ba, domin ta wurin ruhu ne ake rarrabewa da su.
To ngʼat ringruok ok nyal rwako gik moa kuom Roho mar Nyasaye, nikech onenogi kaka fuwo kendo ok onyal winjo tiendgi, nikech iwinjogi kuom Roho.

Mu shaidu ne ga waɗannan abubuwa, haka kuma Ruhu Mai Tsarki, wanda Allah ya ba wa waɗanda suke yin masa biyayya."
Wan joneno kuom wechegi, mana kaka Roho Maler, ma Nyasaye osechiwo ne joma winjo wachne, bende en janeno."

Dā kun yi waɗannan abubuwa, saʼad da rayuwar tana cikin duniya mai wannan hali.
Un bende ne uluwo timbe ma kamago e ngimau machon.