Amma ba abin da aka koya muku ke nan ba saʼad da kuka zo ga sanin Kiristi.
Kyokka mmwe si bwe mwayigirizibwa ku bya Kristo.


Mizani: "Ya ku masu-ƙaunar Ubangiji, sai ku ƙi mugunta.
Omuwandiisi wa zabbuli atukubiriza nti: "Mmwe abaagala Yakuwa mukyawe ebibi."

Sa'an nan suka gaskata Nassi da kuma kalmomin da Yesu ya yi.
Ne bakkiriza ebyawandiikibwa n'ebigambo Yesu bye yayogerako.

Shi kuma wanda ke zaune bisa kursiyin ya ce, Duba, sabonta dukan abu nake yi.
N'Oyo eyali atudde ku ntebe n'ayogera nti, "Laba, byonna mbizzizza buggya."

Me ya sa wasu mutane suke shaida ikon Allah a rayuwarsu amma wasu ba sa shaidawa?
Lwaki abantu abamu balaba omukono gwa Katonda mu bulamu bwabwe ate abalala ne batagulaba?

Ya yi adduʼa da gaske don kada a yi ruwan sama, ba a kuma yi ruwan sama a ƙasar ba har shekaru uku da rabi.
Kwonka ku yaashabire munonga, ngu enjura erekye kugwa aha nsi, egyo njura yaamara emyaka eshatu n'ameezi mukaaga etagwire.

Haka zai zama wa wannan mugun zamani."
Bwe kityo bwe kiriba n'omulembe guno omwonoonefu."

Yana raye ne a waɗannan kwanaki huɗu tare da Allah da kuma mala'iku masu tsarki?
Yali wamu ne Katonda mu ggulu ne bamalayika be okumala ennaku ezo ennya? -

Bari ya zo wurina, kuma bari ya san cewa akwai wani annabi a Isra'ila. "
ajje nno gye ndi, kale anaamanya nga mu Isiraeri mulimu nnabbi.

Ni wane ne da zan gina masa Haikali, sai dai wurin da za a riƙa ƙona turare a gabansa?
Noolwekyo nze ani okumuzimbira eyeekaalu, okuggyako okumuzimbira ekifo eky'okwoterezangamu obubaane mu maaso ge?

"[Allah ya] sa yaƙoƙi su ƙare har iyakar duniya." - Zabura 46:9.
"[Katonda] amalawo entalo mu nsi yonna." - Zabbuli 46:9.

Me ya sa kuka zo wurina a lokacina da kuke shan wahala?"
Lwaki kaakano mujja gye ndi nga mulina ekizibu?"

Alʼummai za su yi tafiya cikin hasken birnin, sarakunan duniya kuma za su kawo darajarsu cikin birnin.
Teribaayo kikolimo, amawanga ganaatambuliranga mu musana gwakyo, ne bakabaka b'ensi baleeta ekitiibwa kyabwe mu kyo, era balireeta ekitiibwa n'ettendo ly'amawanga mu kyo.

Gama shi da kansa ne ya kawo salama a tsakanin Yahudawa da Alʼummai wanda ya mai da biyu nan suka zama ɗaya, ya rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
14Kristo gy'emirembe gyaffe, oyo eyatufuula ffe Abayudaaya nammwe Abaamawanga, okuba omuntu omu, ng'amenyeewo ekisenge ekya wakati eky'obulabe, ekyatwawulanga.

(Matt 24: 14) Babu shakka, bayin Allah za su yi shelar saƙon hukunci mai wuya.
24:14) Tewali kubuusabuusa nti abantu ba Katonda bajja kulangirira obubaka obw'amaanyi obw'omusango.

Amma da yawa da suka ji saƙon suka gaskata, yawan mutanen kuwa ya ƙaru ya kai wajen dubu biyar.
4Kwonka baingi omu baahuriire obutumwa bwabo, bakaikiriza; omubaro gwona ogw'abaikiriza gwayeyongyera, gwahika nk'enkumi itaano.

Zan zama kamar Maɗaukaki. '
ndyoke nfuuke ng'oyo ali waggulu ennyo."

Me 'ya hau' ke nufi sai dai shi ma ya gangara zuwa ƙasan ƙasa, na duniya?
9 (Naye ekigambo ekyo nti Yalinnya, kigamba ki wabula okugamba nti era yakka mu njuyi eza wansi ez'ensi?

Kuma me ya sa ake wannan bã ni, har da uwar Ubangijina za ta zo gare ni?"
Kati olwo nze nfuna ntya enkizo ng'eno, okukyaza nnyina wa Mukama wange?

Ko kuwa me mutum zai bayar a bakin ransa? 27Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa, tare da mala'ikunsa, sa'an nan zai ba wa kowane mutum lada gwargwadon abin da ya yi.
Anga omuntu aligiraki kuchungura oburorabwe? 27Manyasi Omwana w'Omuntu alija n'abamalaikabe omu kitinwa nk'ekya Ishe, arongore buli omoi aha rw'ebyo yakozire.

Zã su sani a gõbe, wãne ne gawurtaccen mai ƙaryar, mai girman kan?
Enkya bajja kumanya ani mulimba omwerazi.

Yanzu ne za a yi wa duniyan nan shariʼa, yanzu ne za a tumɓuke mai mulkin duniyan nan.
omusango; kaakano omukulu w'ensi eno anaagoberwa ebweru.

Hakika ina gaya muku, ba za a bar wani dutsen a bisa dutsen nan ba, sai a kakkaɓe shi. " (Matta 24: 1, 2)
Ddala ddala mbagamba nti tewaliba jjinja na limu eririsigala nga litudde ku linnaalyo eritalibetentebwa."

Sai Zakariya ya tambayi malaʼikan, ya ce, "Yaya zan tabbatar da wannan?
Zekkaliya yabuuza malayika nti: 'Kino nnyinza kukikakasiza ku ki?

Dole yǎ juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yǎ nemi salama yǎ kuma bi ta.
yeewalenga obubi, akolenga obulungi; Anoonyenga emirembe, agigobererenga.

Matiyu 16:27 Gama Ɗan Mutum zai zo cikin ɗaukakar Ubansa da mala'ikunsa, sa'an nan kuma zai sāka wa kowa bisa ga abin da suka yi.
Anga omuntu aligiraki kuchungura oburorabwe? 27Manyasi Omwana w'Omuntu alija n'abamalaikabe omu kitinwa nk'ekya Ishe, arongore buli omoi aha rw'ebyo yakozire.

Sai Yakubu ya ce wa Laban, "Mene ne wannan da ka yi mini?
Kwe kugamba Labbaani nti, "Onkoze ki kino?

Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗanʼuwana, da ʼyarʼuwata, da kuma mahaifiyata."
Kubanga buli muntu akola Katonda by'asiima ye muganda wange, ye mwannyinaze era ye mmange."

Waɗanda aka wartsar suka yi ta waʼazin maganar a duk inda suka tafi.
"N'abo abaasaasaana nebagenda nga babuulira ekigambo.

Kuma ya sa ƙafarsa ta dama a kan teku, da ƙafafunsa na hagu a kan ƙasa.
Yaaribatisa ekigyere kye kya buryo aha nyanja, n'ekya bumosho aha nsi.

9Ya ce, "Zan ba ka dukan wannan, in za ka durƙusa ka yi mini sujada."
9 n'amugamba nti Ebyo byonna naabikuwa bw'onoovuunama okunsinza.

Gama shi da kansa ne ya kawo salama a tsakanin Yahudawa da Alʼummai wanda ya mai da biyu nan suka zama ɗaya, ya rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
14 Kristo gy'emirembe gyaffe, oyo eyatufuula ffe Abayudaaya nammwe Abaamawanga, okuba omuntu omu, ng'amenyeewo ekisenge ekya wakati eky'obulabe, ekyatwawulanga.

Jama'ar Isra'ila kuwa suka cinye manna har shekara arba'in, har suka isa ƙasar da take zaune.
35 Abaana ba Isiraeri ne baliira manu emyaka amakumi ana, okutuusa lwe

domin ba su iya jimrewa da abin da aka umarta cewa: "Ko da ma dabba ce ta taɓa dutsen, dole a jajjefe ta da duwatsu."
amu ki ma imuuch komuita eng' ng'olyoondonooto ki king'at keele, Agot ngo twa tyony tulweet, kelage koik; 21

Ya kuma ce mini, "Kada ka rufe maganar annabcin littafin nan, domin lokaci ya kusa.
Ramya Ruhanga!" 10Kandi yanteererra ati: "Ebigambo ebyarangirwe ebiri omu kitabu kinu otabiculerra, habwokuba akasumi kabyo kali haihi kuhika.

18Ga shi mun aiko ɗan'uwanmu nan tare da shi, wanda ikkilisiyoyi duka suna yabo saboda hidimarsa ga bishara.
18 Era tutuma wamu naye ow'oluganda, atenderezebwa mu njiri mu kkanisa zonna;

Suna cewa: 'Jehobah ba ya ganinmu.
Bagamba: 'Yakuwa tatulaba.

Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, har muna kwanciyar rai a gabansa
Ku ekyo kWe tulitegeerera nti: Amazima tuli baago, mu maaso g'Oli omutima gulitutereera.

Don hukuncinsa daidai yake, na adalci ne, Ya hukunta babbar karuwar nan wadda ta ɓata duniya da fasikancinta, Ya kuma ɗauki fansar jinin bayinsa a kanta."
amu po iman ak ko po imanda kirwoogutikyik; amu kagorwookyi chepkugoniot ne oo, ne ki imurwon ng'wony eng' soksennyi, ak kagoyaakta mugetuut ne po korotiigap otwogikyik eng' eutap kwonyooto." 3

Saboda haka, duk wanda ya ci burodin ko ya sha daga kwaf na Ubangiji da rashin cancanta, ya yi laifin wulaƙanta jiki da jinin Ubangiji ke nan.
"Nahabw'ekyo, omuntu weena orirya omugaati ogwo, akanywa ekikopo kya Mukama atashemereire, aryasingwa orubanja rw'okuhagaza Omubirin'Eshagama bya Mukama.

Haka zai zama ga wannan mugun zamani."
Bwe kityo bwe kiriba n'omulembe guno omwonoonefu."

16 Suna cewa sun san Allah, amma suna sāɓa masa ta wurin aikinsu.
16 Bagamba nti bamanyi Katonda, naye mu bikolwa byabwe bamwegaana.

Ya daɗa cewa: "Kullum ina aika abin da ya gamshe shi."
Era yagattako nti: "Nkola bulijjo by'asiima."

Ina roƙonka ka juya hannunka gāba da ni da gidan mahaifina. "
Nkwegayiridde, omukono gwo ka gubonereze nze n'ennyumba ya kitange."

Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?"
Alagira omuyaga n'amazzi ne bimugondera!"

ba kuwa wanda zai ji muryarsa a kan tituna.
era tewaliba n'omu aliwulira eddoboozi lye mu nguudo.

Shin Allah yana la'akari da irin tufafin da ado da muke yi?
Katonda afaayo ku ebyo bye twambala?

Salama a sama, ɗaukaka kuma a cikin sammai! "
"Emirembe gibe mu ggulu, n'ekitiibwa kibeere waggulu ennyo!"

Saboda haka wanda ya bashe ni a gare ku yana da zunubi mafi girma."
Eno ye nsonga lwaki omusajja ampaddeyo gy'oli y'alina ekibi ekisinga obunene."

"Abin da mutum ya shuka, shi zai girba.
Kyona omuntu eki asiga, nikyo aligesa.