Ndemweba icine cine, nati, Mu bafyalwa abanakashi tamwaimine uwacila pali Yohane Kabatisha; lelo uwacepesha mu bufumu bwa mu mulu mukalamba kuli wene.
A cikin dukan waɗanda mata suka haifa, ba wani da ya taso da ya fi Yohanna Mai Baftisma girma; duk da haka mafi ƙanƙanta a mulkin sama ya fi shi girma.


" Imwe nga mwatetekela Mose, imwe nga mwalitetekela ine, pantu wene alembele palwa ine.
Da a ce kun gaskata da Musa, da kun gaskata ni, domin ya rubuta game da ni.

(1 Yoano 5:3) Vulukai'mba Yesu waambile'mba: "Iyai ko nji, anweba bonse bakooka ne kunemenwa, ne amiwa nkemukokolosha.
(1 Yohanna 5: 3) Ka tuna cewa Yesu ya ce, "Ku zo gareni, dukanku da kuke wahala, masu-nauyin kaya kuma, ni kuwa in ba ku hutawa.

Bushe calibipa ukulumbula ishina lya kwa Lesa?
Shin laifi ne mu kira sunan Allah?

Shi bampangilepangile amiwa, ne banwe bene bakemupangapanga."
To, idan sun tsananta mini, za su tsananta muku. "

Bushe mwalibelenga bwino bwino magazini ya Ulupungu lwa kwa Kalinda iya nomba line?
Shin ka ji daɗin karanta talifofin Hasumiyar Tsaro na kwanan bayan nan kuwa?

kwa ntumbo kwa Leza mukatampe ne kwa Umpandiji wetu,
Amma da alheri da kuma ƙaunar Allah Mai Cetonmu suka bayyana,

"Malaika wa mu muulu amoneke kuli ena no kumukosha."
"Sai wani mala'ika daga sama ya bayyana gare shi, ya ƙarfafa shi."

ati, Ne membu shabo ne fyabupulumushi fyabo nshakafibukishe nakalya iyo.
Ba zan ƙara tunawa da zunubansu da muguntarsu ba.

Ni mwe muli na mashiwi ya mweo wa muyayaya."
Kai ne da kalmomin rai madawwami.

Mwene tufwaninwe kusangala pa kuyuka'mba Leza wāpangile bino byonso pa mwanda wetu?
Bai kamata ba ne mu yi farin ciki cewa Allah ya halicci dukan wannan dominmu?

Yesu bakwile'shi: "Booso ekumi ntambapande su?
Yesu ya yi tambaya, ya ce, "Ba duka goma ne aka tsabtace ba?

Bantu pa kwivwana mwāpwijije Solomone uno mwanda bātendela, "mwanda bamwene'mba ñeni ya Leza idi munda mwandi."
Sa'ad da mutane suka ji yadda Sulemanu ya warware al'amarin, Sai suka cika da tsoro, "gama sun gane hikimar Allah tana cikinsa.

6 Lelo Abalahama ne kisaka kyandi bālamine namani lwitabijo lwabo lukomo?
6 Ta yaya Ibrahim da iyalinsa suka kasance da bangaskiya sosai?

Awe calengwa ukuti takuli uwalungamikilwa ku malango ku menso ya kwa Lesa; ico uwalungama mukukutetekela e ko akekalilila no mweo, pantu 'umulungami akekalila mucutetekelo'" (Abena Galatiya 3:10-11, Abena Roma 1:17).
A fili yake ba wanda zai kuɓuta a gaban Allah ta wurin Doka, domin "Mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiya."

nda shi Leza kaelelepo kunyuma yoya misambo ya kipangila, ne abe mwine kakakwelelapo kunyuma.
Gama in har Allah bai bar rassan nan na asali ba, kai ma ba zai bar ka ba.

ye Mfumwandya diulu ne ntanda, kashikatangapo mu matempelo alongelwe na makasa,
"Allahn da ya halicci duniya da kome da yake cikinta shi ne Ubangijin sama da ƙasa, ba ya kuma zama a haikalin da aka gina da hannuwa.

Balefwaya no kubwelela ku Egupti uko bali abasha!
Ƙari ga haka, sun so su koma ƙasar Masar inda suka yi zaman bayi!

Findo tungasambililako kuli fyefyo aba bonse babeele ifibusa fya baLesa?
Wane darasi ne za mu iya koya daga yadda kowannensu ya zama abokin Allah?

Ee, naliimwena no kushininkisha ukuti, uyu e Mwana wakwa Lesa."
Na kuwa gani, na kuma yi shaida, cewa wannan Ɗan Allah ne."

Bamunyinefwe na bankashi mu cilonganino baletwafwa sana.
'Yan'uwa a ikilisiya sun taimaka mana sosai.

(1 Yoane 5:3) Iusyini ukuti Yesu watiile: "Izini kunondi, mwensi mwe yatonte nupya anyomelwa, nani namamupeela upuzo.
(1 Yohanna 5: 3) Ka tuna cewa Yesu ya ce, "Ku zo gareni, dukanku da kuke wahala, masu-nauyin kaya kuma, ni kuwa in ba ku hutawa.

Ee, naliimwena no kushininkisha ukuti, uyu e Mwana wakwa Lesa."
Na gani na kuma shaida cewa wannan Ɗan Allah ne."

Nampo nga Lesa akasuka amapepo yenu nelyo iyo cikashintilila pali imwe.
Ko Allah zai amsa addu'arka ko babu, ya dangana gare ka ne.

Le na bubine i bantu'ka kebabwanyapo kwikala na nsangaji?
Waɗanne mutane ne ba za su taɓa yin farin ciki da gaske ba?

Yesu wāshintulwile amba: "Kemwakityinai: Mudi na bulēme kutabuka misolwe mingi."
Yesu ya yi bayani: "Kada ku ji tsoro fa; kun fi gwarare masu-yawa daraja.

Mwe balume, muletemwa abakashi benu kabili mwilaba ne cipyu kuli bena.
Maza, ku ƙaunaci matanku kada ku nuna musu hali marar tausayi.

mwi ba kufwa; ino shi mwipaye bilongwa bya ngitu na mu ̄
Gama in kuna rayuwa bisa ga mutuntaka, za ku mutu; amma in ta wurin Ruhu kuka kashe ayyukan jikin nan, za ku rayu,

Batile: "Bushe imitima yesu tayacilabilima ilyo acilalanda na ifwe mu nshila, ilyo acilatulondolwela Amalembo?" - Luka 24:32.
Daga baya suka ce: "Zuciyarmu ba ta ƙuna daga cikinmu ba, sa'anda yana yi mamu zance a kan hanya, yana bayyana mamu littattafai?

Nomba mu kubuuka kwa bafwa, akaba umukashi wa kwa nani pali balya 7?
28 To, a tashin matattu, matar wa za ta zama a cikinsu, su bakwai ɗin?

Mwanda waka tusaka kwisambila pa bimfwa bya balopwe baná ba Yuda?
Me ya sa za mu tattauna misalan sarakunan Yahuda guda huɗu?

Kabili abantu abengi pakati ka baYuda ne nko shimbi baasangwike abasambi bakwe.
A can suka yi magana gabagaɗi har Yahudawa da Alʼummai masu yawa suka gaskata.

SATANA alalwisha abasubwa abacili pe sonde e lyo ne "mpaanga shimbi."
SHAIƊAN yana yaƙi da shafaffu da suka rage da kuma "waɗansu tumaki.

mu kifungo pamo bwa banwe bakutyilwe nabo, ne boba bamweshibwa malwa, mwanda nenu mudi
Ku riƙa tunawa da waɗanda suke a kurkuku kamar tare kuke a kurkuku, da kuma waɗanda ake gwada musu azaba, kamar ku ake yi wa.

Bushe Kristu tali no kucula ifi fintu no kwingila mu bukata bwakwe?"
26 Ashe, ba wajibi ne Almasihu ya sha wuyar waɗannan abubuwa ba, ya kuma shiga ɗaukakarsa?"

Ukufume'yo impindi, abakwete ubucetekelo bwa kwikala pa calo umuyayaya balapyungila pamo ne basufishiwe.
Tun daga lokacin, waɗanda suke da begen yin rayuwa a duniya har abada suna aiki tare da shafaffu.

Mukabwenamo shani baLesa kani baasuka ukulomba kwenu ukwa mupashi uswetelele?
Ta yaya za ka amfana sa'ad Allah ya amsa roƙonka na neman ruhu mai tsarki?

Mwene banwe mutabukile toni bulēme?'
Ka k'i kawota su gaisa da Ummina ko?"

Masusu abwanya kufikila muntu ense - enka ne boba betabijibwe na Leza bene.
Kowa yana iya shan wahala - har ma da waɗanda Allah ya amince da su.

Yesu atile: "Umuntu umo nankumya, pantu ning'umfwa amaka yafuma muli ine."
Amma Yesu ya ce, "Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina."

Inoko, bamo bādi batōta pa kala bino bilezaleza bāmwene amba kudya mwita'wa kudi pamo bwa kutōta.
Amma wasu da suke bauta wa gumaka a dā suna ganin cin irin wannan naman ɗaya yake da bauta wa gunki.

namani muntu ne muntu motudi wivwana ludimi lwandi lotwabutwidilwe'mo? 9 Bene Pafya,
To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?

Byo Tufunjilako ku Bimwesho Byamwene Zekaliya
Darussan da Za Ka Koya Daga Wahayin Zakariya

Mulefwaya Ubufumu, Mwilafwaya Ifyuma
Ka Bidi Mulkin Allah, Ba Abin Duniya Ba

"Abantu Bobe Bakaipeela Abene mu Kuitemenwa"
'Mutanenka Za Su Ba da Kansu da Yardan Rai'

40 Biabia pabafikile bena Samadia kwadi, babamutekyele ashale n'abo, na bashele kwakwa mafuku abidi.
To, da Samariyawa suka zo wurinsa, sai suka roƙe shi yǎ zauna da su, ya kuwa zauna kwana biyu.

Nansha le wiivwananga na mweivwanine Ed?
Ko kuma ra'ayinka ɗaya ne da na Ed?

Bushe Kristu tali no kucula ifi fintu no kwingila mu bukata bwakwe?"
24:26 Aka ba Almasihu ba ne da ake bukata domin sha wuyar waɗannan abubuwa, kuma haka shiga ɗaukakarsa?"

Ilyo line fye umwana wakwe atile: 'Tata, mwalilaya kuli Yehova, kanshi citeni ifyo mwalandile.'
&quotKu kõma zuwa ga ubanku, ku gaya masa: Yã bãbanmu, lalle ne ɗanka yã yi sãta, kuma ba mu yi shaida ba fãce da abin da muka sani, kuma ba mu kasance mun san gaibu ba.&quot

Oshike tashi ke tu kwafela tu kale ovalininipiki nonande peemhito dimwe ihashi kala shipu?
Mu ma don me muke sa kanmu cikin hatsari a kowace saʼa?