Sama za ta tsãge a cikinsa, wa'adinsa yã kasance mai aukuwa.
Hapo mbingu zitapasuka! Ahadi yake itakuwa imetekelezwa.
Waɗancan ãyõyin Littãfin ne mai hikima.
Hizi ni Aya za Kitabu chenye hikima.
Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sũ sun kasance mafi zãlunci kuma mafi girman kai.
Na kabla yao kaumu ya Nuhu. Na hao hakika walikuwa ni madhaalimu zaidi, na waovu zaidi;
Abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin ƙasã ya yi tasbihi ga Allah, alhãli kuwa, Shĩ ne Mabuwãyi, Mai hikima.
Vinamtakasa Mwenyezi Mungu viliomo katika mbingu na katika ardhi. Na Yeye ni Mwenye nguvu, Mwenye hikima.
Da mutãnen Ibrahim da mutãnen Lũɗu.
Na watu wa Ibrahim na watu wa Lut'i
ku mika your damuwa ga Allah, kuma Allah handsover ya albarka a gare ka.
wewe makabidhiano wasiwasi Mwenyezi Mungu, na Mwenyezi Mungu handsover baraka zake kwa wewe.
Lalle waɗannan mutãne, haƙĩka, sunã cẽwa,
Hakika hawa wanasema:
Allah Ya Girmama Mai Girma-Abubuwa Mai Girma Ya Yi!
Kwa Mungu uwe Utukufu-Mambo Mkubwa Yeye Ameifanya!
Ta yaya za mu adalci ne a gaban Allah?
Jinsi Je Sisi watu wema mbele ya Mungu?
Kuma idan sun ƙaryata ka, to lalle haƙĩƙa, mutãnen Nũhu da Ãdãwa da Samũdawa, sun ƙaryata a gabaninsu.
Na wakikukanusha basi walikwisha kanusha kabla yao watu wa Nuhu, na kina A'ad na kina Thamud,
Lalle kai mai mutuwa ne, kuma su mã lalle mãsu mutuwa ne.
Kwa hakika wewe utakufa, na wao watakufa.
Wannan shĩ ne Masanin fake da bayyane, Mabuwãyi, Mai jinƙai.
Huyu ndiye Mwenye kuyajua yasiyo onekana na yanayo onekana. Mwenye nguvu, Mwenye kurehemu.
Bone ya tabbata ga dukan mai yawan ƙiren ƙarya, mai laifi.
Ole wake kila mzushi mwenye dhambi!
Kuma ka karanta, a kansu, lãbãrin Ibrãhĩm.
Na wasomee khabari za Ibrahim.
Kuma lalle, waɗannan da suka yi zãluncin, sunã da azãba (a nan dũniya) banda waccan, kuma mafi yawansu ba su sani ba.
Na hakika walio dhulumu watapata adhabu nyengine isiyo kuwa hii, lakini wengi wao hawajui.
"Ba ku ga yadda Allah Ya halitta wasu sammai bakwai ɗabaƙõƙĩ a kan jũna ba?"
Kwani hamwoni jinsi Mwenyezi Mungu alivyo ziumba mbingu saba kwa matabaka?
Ba ka zama ba fãce mai gargaɗi kawai.
Hukuwa wewe ila ni mwonyaji.
A. L̃.R. Waɗancan ãyoyin Littãfi mai bayyanãwa ne.
Alif Lam Raa. Hizi ni Aya za Kitabu kinacho bainisha.
Waɗanda suka yi haƙuri, kuma sunã dõgara ga Ubangijinsu kawai.
Ambao walisubiri, na wakamtegemea Mola wao Mlezi.
Ka ce: "Ku yi jira, domin nĩ ma lalle inã a cikin mãsu jira tãre da ku."
Sema: Tarajieni, na mimi pia ni pamoja nanyi katika kutarajia.
"Ya sanya watã a cikinsu, yana mai haske, Ya sanya rãnã babbar fitila?"
Na akaufanya mwezi ndani yake uwe nuru, na akalifanya jua kuwa taa?
Mutãnen Nũhu sun ƙaryata, a gabãninsu, da Ãdãwa da Fir'auna mai turãkun (da suka kafe mulkinsa).
Walikanusha kabla yao kaumu ya Nuhu, na kina A'adi na Firauni mwenye majengo.
Da Ãdãwa da Samũdãwa, da mutanen Rassi, da waɗansu al'ummomi, a tsakãnin wannan, mãsu yawa.
Na tuliwaangamiza kina A'di na Thamudi na watu wa Rass na vizazi vingi vilivyo kuwa kati yao.
"Sai ku zo da ubanninmu, idan kun kasance mãsu gaskiya."
Basi warudisheni baba zetu, ikiwa nyinyi mnasema kweli.
Sai su zõ da wani lãbãri mai misãlinsa idan sun kasance sũmãsu gaskiya ne.
Basi nawalete masimulizi kama haya ikiwa wao wanasema kweli.
Idan Ma’abota litafi (Yahudu da Nasara), suka yi muku sallama, to ku ce musu: “Kuma haka”.
Wanapowasalimia ahlul-kitabu (makafiri) wajibuni: ''Na juu yenu''
Ko kuwa ba a ba shi lãbãri ba ga abin da yake a cikin Littafan Mũsã?
Au hakuambiwa yaliyomo katika Vitabu vya Musa?
Lalle mãsu laifi madawwama ne a cikin azãbar Jahannama.
Kwa hakika wakosefu watakaa katika adhabu ya Jahannamu.
Ina rantsuwa da Littãfi Mabayyani.
Naapa kwa Kitabu kinacho bainisha.
Our kayayyakin da aka yabo daga wajen abokan ciniki daga kasashen Turai, Amirka da Gabas ta Tsakiya, Afirka da kuma kudancin Asiya. Za mu bayar da m kayayyakin da m sabis don abokan ciniki.
bei nzuri na bora. Wewe kujua ni baada ya kulinganisha.
Waɗancan ãyõyin Littãfi ne bayyananne.
Hizi ni Aya za Kitabu kinacho bainisha.
To, ku zo da littãfinku idan kun kasance mãsu gaskiya.
Basi leteni Kitabu chenu kama mnasema kweli.
Lalle, waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, sunã da gidãjen Aljannar ni'ima.
Hakika walio amini na wakatenda mema watakuwa nazo Bustani za neema.
To, da wane lãbãri (Littãfi), waninsa (Alƙur'ãni) zã su yi ĩmãni
Basi maneno gani baada ya haya watayaamini?
A hare-haren ta'addanci a Sri Lanka ta nuna cewa muna a yaki - amma mu ba mu da a yaki tare da mutane, wanda shi ne ma cikin Littafi Mai Tsarki a fili ya ce.
Toba ni zawadi kutoka kwa Mungu. Hatuwezi sisi wenyewe kutubu nguvu zao wenyewe. Ni kazi ya Mungu na kazi ndani yetu.
"Lalle mũ mun kasance, a gãbanin haka, munã kiran sa. Lalle Shĩ, Shĩ ne Mai kyautatãwa, Mai rahama."
Hakika sisi zamani tulikuwa tukimwomba Yeye tu. Hakika Yeye ndiye Mwema Mwenye kurehemu.
Rãnar da ƙasa ke raurawa, da duwãtsu kuma duwãtsu su kasance tudun rairayi mai malãlã.
Siku ambayo ardhi itatikiswa na milima pia, na milima itakuwa kama tifutifu la mchanga!
Za a yi masa baftisma a cikin Ruhu.
Hatua saba katika njia ya imani
Ya Ubangiji wanda ya saukar da littafin, mai gaggawar hisabi, ka rusa rundunar, Ya Ubangiji ka rusa su kuma ka girgizasu.
Ewe Mwenyezi Mungu, Mteremshaji wa kitabu, Mwepesi wa kuwahesabu (waja wako), vishinde vikosi. Ewe Mwenyezi Mungu, washinde na watetemeshe.
Ka ce: "Ya ku mutãne! Nĩ wani mai gargaɗi ne kawai zuwa gare ku, mai bayyanawa."
Sema: Enyi watu! Hakika mimi ni mwonyaji kwenu niliye dhaahiri.
Ba Mu halitta su ba fãce da manufa ta gaskiya, kuma amma mafi yawansu, ba su sani ba.
Hatukuviumba hivyo ila kwa Haki, lakini wengi wao hawajui.
Labarai cikin mahaukatan Shirin
Katika sehemu ya [Terrain]
A wannan rana tunani na mu baya,
Katika siku hii kufikiria mambo ya zamani,
Kuma, bã zã ku so ba, sai Allah Ya so, lalle ne Allah Yã kasance Masani' Mai hikima.
Wala hamwezi kutaka ila atakapo Mwenyezi Mungu. Hakika Mwenyezi Mungu ni Mwenye ilimu, Mwenye hikima.
Waɗannan matattãrarsu Jahannama ce sabõda abin da suka kasance sunã tsirfãtawa.
Hao, makaazi yao ni Motoni kwa sababu ya waliyo kuwa wakiyachuma.
Folded da kuma kawo saukin;
Folded na kufanya urahisi;
Yã wanda ya lulluɓe!
Ewe uliye jifunika!
Amma dai ya ƙaryata, kuma ya jũya baya!
Bali alikanusha, na akageuka.
Saukar Littãfi daga Allah Mabuwãyi Mai hikima yake.
Uteremsho wa Kitabu umetoka kwa Mwenyezi Mungu, Mwenye nguvu, Mwenye hikima.
Ma’ana: Da sunan Allah ne muka fita, kuma da sunan Allah ne muke shiga, kuma da ga Allah Ubangijin mu kadai muka dogara. Sannan ya yi sallama ga iyalansa.
Kwa jina la Mwenyezi Mungu tunaingia, na kwa jina la Mwenyezi Mungu tunatoka, na Mola wetu tunamtegemea. Kisha asalimie walio ndani: