Sai ka dũba yadda ãƙibar waɗanda aka yi wa gargaɗi ta kasance.
Basi angalia vipi ulikuwa mwisho wa wale walioonywa (wasisikie)."


Ko kuna zaton ku shiga Aljanna kuma tun misãlin waɗanda suka shige daga gabãninku bai zo muku ba?
Au mnadhani kuwa mtaingia Peponi na hali hamjajiwa na mfano wa wale waliopita kabla yenu?

Ka ce wa waɗanda suka kãfirta: "Za a rinjãye ku, kuma a tãraku zuwa Jahannama, kuma shimfiɗar tã mũnana!
Waambie wale waliokufuru: Mtashindwa na mtakusanywa mtiwe katika Jahannam, nako ni makao mabaya.

Ka ce: "Allah ne Yake fãra halitta, sa´an nan kuma Ya mayar da ita.
Sema: Mwenyezi Mungu ameanzisha kuumba viumbe kisha ndiye atakayevirejesha.

Ka ce: "Allah ne Yake fãra halitta, sa'an nan kuma Ya mayar da ita.
Sema: Mwenyezi Mungu ameanzisha kuumba viumbe kisha ndiye atakayevirejesha.

gida, na al'umma kuma a duniya.
Naapa kwa mji huu.

Ya ɗaukaka daga abin da suke yi na shirka.
Ametakasika na yale wanayomshirikisha nayo.

Kuma Mun hukunta zuwa ga Bani Isrã'ĩla a cikin Littãfi, cewa lalle ne, kunã yin ɓarna a cikin ƙasa sau biyu, kuma lalle ne kunã zãlunci, zãlunci mai girma.
Na tukawaambiwa wana wa Israili katika kitabu, hakika mtafanya ufisadi katika ardhi mara mbili, Na hakika mtajitia uluwa, uluwa mkubwa.

Kuma a Rãnar ¡iyãma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin azãba.
Hakika hiyo ilikuwa adhabu ya siku kubwa (na ya kutisha).

Lalle ubangijinka shi ne mafi sani ga wanda ya bace daga hanyarsa, kuma shi ne mafi sani ga masu shiryuwa[1].
Hakika Mola wako Mlezi ndiye anaye mjua zaidi aliye ipotea Njia yake, na Yeye ndiye anaye wajua zaidi walio ongoka.”

Kuma Allah ne Yake rãyarwa kuma Yake matarwa.
Na Mwenyezi Mungu ndiye Mwenye kuhuisha na kufisha.

David kuma yana gaya Allah yadda ya ji.
Na Daudi anamsifu Mungu kwa kuwa.

Kuma waɗanda suka yi zãlunci, zã su sani a wace majũya suke jũyãwa.
“Na wanao dhulumu watakuja jua mgeuko gani watakao geuka!” [26:227]

Kuma suka yi zaton su yi samu wani gaske mai kyau shaida.
Nao wanadhani wamepata hoja nzuri kwa kweli.

Lalle ne shi, bã shi da wani ƙarfi a kan waɗanda suka yi ĩmãni, kuma sunã dõgara ga Ubangijinsu.
Sura [ An-NAHL ] aya [99] Hakika yeye hana madaraka juu ya walio amini na wakamtegemea Mola wao Mlezi.

Kuma wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ga Allah?
Na nani dhaalimu zaidi kuliko anaye mzulia uwongo Mwenyezi Mungu

"Ya ƙãga ƙarya ga Allah ne kõ kuwa akwai wata hauka a gare shi?"
“Je, amezua uongo juu ya Allah au amepatwa na wazimu. . . ?”

Allah yana sani, kuma kũ, ba ku sani ba!
Na Mwenyezi Mungu anajua na nyinyi hamujui.

Allah yana sani, kuma kũ, ba ku sani ba!
Na Mwenyezi Mungu ndiye ajuaye, nyinyi hamjui (kitu).

Ko kuna zaton ku shiga Aljanna kuma tun misãlin waɗanda suka shige daga gabãninku bai zo muku ba?
“Mnadhani kuwa mtaingia Peponi, na hali hamjajiwa na mfano wa wale waliopita kabla yenu?

Gidãjen Aljannar zama kõguna na gudãna daga ƙarƙashinsu, sunã madawwama a cikinsu.
atamwingiza katika Bustani zipitazo mito kati yake, wadumu humo milele.

Waɗannan akwai albarku a kansu daga Ubangijinsu da wata rahama.
Hao juu yao zitakuwa baraka zitokazo kwa Mola wao, na rehema.

Kuma kada ku kasance kamar waɗanda suka manta Allah shi kuma Ya mantar da su rãyu, kansu.
Wala msiwe kama wale waliomsahau Mwenyezi Mungu, na Yeye akawasahaulisha nafsi zao.

Fãce waɗanda suka tũba daga bãyan wannan, kuma suka yi gyãra, to, lalle ne Allah Mai gãfara ne Mai jin ƙai.
Isipokuwa wale waliotubia baada ya hayo na wakatengenea; kwani hakika Mwenyezi Mungu ni Mwenye kughufiria, Mwenye kurehemu.

Mun yi ƙarya, kuma mun kai da kawowa.
Tumekuwa uongo, na tumekuwa lusted.

Wancan sauƙaƙewa ne daga Ubangijinku, kuma rahama ce.
Hiyo ni tahfifu itokayo kwa Mola wenu na ni rehema.

Kuma gare Shi girma yake, a cikin sammai da ƙasã, kuma Shĩ ne Mabuwãyi, Mai Hikima.
"Na ni ya Mwenyezi Mungu majeshi ya mbinguni na ardhi, na Yeye Mwenyezi Mungu ni Mwenye nguvu, Mwenye hikima."

Kuma ku bi Allah da taƙawa, kuma ku sani cewa lalle ne kũ, zuwa gare Shi ake tãrã ku.
Na mcheni Mwenyezi Mungu, na jueni kwamba nyinyi mtakusanywa Kwake.

Kuma waɗanda bã su fatan haɗuwa da Mu suka ce: "Don me ba a saukar da malã'ĩku ba a kanmu, kõ kuwa mu ga Ubangijinmu?"
Na walisema wale wasiotarajia kukutana Nasi: Mbona sisi hatuteremshiwi Malaika au hatumwoni Mola wetu Mlezi?

“Daga cikinsu kuma akwai masu cewa ‘Ya Ubangijinmu, ka ba mu kyakkyawa a duniya da kuma kyakkyawa a lahira, kuma ka tsare mu daga azabar wuta.”
“Na katika wao wapo wanaosema: Mola wetu Mlezi, tupe duniani mema, na Akhera mema, na utulinde na adhabu ya Moto!”

75Kuma waɗanda suka yi ĩmãni daga bãya, kuma suka yi hijira kuma suka yi jihãdi tãre da ku, to, waɗannan daga gare ku suke.
8:75 Na watakao amini baadaye na wakahajiri, na wakapigana Jihadi pamoja nanyi, basi hao ni katika nyinyi.

Allah yana sani, kuma kũ, ba ku sani ba!
Na Mwenyezi Mungu anajua na nyinyi hamjui."

gare ta, kuma Ya sanya sõyayya da rahama a tsakãninku.
Naye amejaalia upendo na huruma baina yenu.

Ba mu san ainihin yadda Shaiɗan ya yi hakan ba.
Lakini tusisahau kwamba shetani yupo.

Kada ka yi zaton waɗanda aka kashe a cikin hanyar Allah matattu ne.
Wala kabisa usiwadhanie walio uliwa katika Njia ya Mwenyezi Mungu kuwa ni maiti.

Ka bã mu mai kyau a cikin dũniya da mai kyau a cikin Lãhira, kuma Ka tsare mana azãbar Wuta!"
Tunamwomba Mola atupe katika dunia hii mema, na akatupe huko akhera mema na atulinde na adhabu ya moto.

Amma mutane da yawa sun ce daidai ne a yi ƙarya.
Katika sayari hii watu wengi wameibuka na kuwa waongo sana.

Kuma shi a Lãhira yana daga cikin mãsu hasãra.
Naye Akhera atakuwa katika wenye kukhasirika)) [Al-'Imraan:85]

"Kuma lalle ne wannan al'ummarku ce, al'umma guda daya, kuma Ni Ubangijinku ne, sai ku bauta Mini".
“Hakika Umma wenu huu ni umma mmoja, na Mimi ni Mola wenu niabuduni”

( 56 ) Sa'an nan kuma Muka tãyar da ku daga bãyan mutuwarku, tsammãninku, kuna gõdẽwa.
Kisha tukawasamehe baada ya hayo ili mpate kushukuru.

Kuma wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya ƙirƙira ƙarya ga Allah?
“Ni nani dhalimu mkubwa kuliko yule amzuliaye uwongo Mwenyezi Mungu?

( 52 ) Sa'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan, tsammãninku, kuna gõdẽwa.
Kisha tukawasamehe baada ya hayo ili mpate kushukuru.

17"Yã ƙaramin ɗãna!
“Enyi wana wa Adamu!

Kuma ba Mu aika ka ba fãce zuwa ga mutãne gabã ɗaya, kanã mai bãyar da bushãra kuma mai gargaɗi, kuma amma mafi yawan mutãne ba su sani ba.
“Na Hatukukutuma ila kwa watu wote uwe mtoaji wa khabari njema na mwonyaji, lakini watu wengi hawajui.”

"Yã ƙaramin ɗãna!
Enyi Wana wa Israili!

Ka yi amfani da sunan mutumin idan ka sani.
Ikiwa mnajua (haya sasa basi fuateni).

Kuma dã lalle ne sũ, sun yi ĩmani, kuma sun yi taƙawa, haƙiƙa, da sakamako daga wurin Allah shi ne mafi alhẽri, dã sun kasance suna sani.
Na lau wangeamini na kuogopa,basi thawabu zitokazo kwa Mwenyezi Mungu zingekuwa bora kwao, laiti wangelijua.

Da kuma dagar da suka shiga da halifan.
“Naapa kwa siku ya Qiyamah.

Kuma Mun hukunta zuwa ga Bani Isrã'ĩla a cikin Littãfi, cewa lalle ne, kunã yin ɓarna a cikin ƙasa sau biyu, kuma lalle ne kunã zãlunci, zãlunci mai girma.
Na tukawahukumia Wana wa Israili katika Kitabu kwamba: Hakika nyinyi mtafanya fisadi katika nchi mara mbili, na kwa yakini mtapanda kiburi, kiburi kikubwa.

Waɗannan su ne waɗanda suka sayi ɓata da shiriya, kuma azãba da gãfara.
Wameununua upotevu kwa uongofu na adhabu kwa msamaha.